in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Rudunar jiragaren ruwan yaki ta Sin ta kai ziyarar sada zumunta Najeriya
2014-05-25 16:38:08 cri

Kafin isa Najeriya, wannan rukuni ya cimma nasarar kammala ziyararsa a kasashen Tunisiya, da Senegal da kuma Cote D'ivoire, inda Najeriya ta zama zango na hudu a wannan ziyara. Daga Najeriyar kuwa tawagar za ta mika zuwa kasar Kamaru, da Angola, da Namibiya da kuma Afrika ta kudu.

Jagoran wannan rukuni, kanar Li Pengcheng ya bayyana cewa, wannan ne karo na farko da sojin ruwan kasar Sin ke ziyartar Najeriya, sun kuma gudanar da ziyarar ne domin karfafa zumunci, wanda ake kokarin fadada shi tsakanin al'ummun kasar Sin da na kasashen Afrika ciki hadda Najeriya. (Amina)


1 2 3
Labarai masu Nasaba
Ga Wasu
v An sake samun fashewar wani abu a birnin Jos dake tsakiyar Najeriya 2014-05-25 15:30:05
v Yawan wadanda suka mutu a harin da aka kai Jos da ke Najeriya ya karu 2014-05-21 20:27:08
v Mutane 118 sun mutu a harin Jos na kasar Najeriya 2014-05-21 10:01:54
v Gwamnan Kano a tarayyar Najeriya ya yi Allah wadai da harin da aka kaddamar a jihar 2014-05-20 16:58:32
v Wani babban liman a Najeriya ya roki 'yan jaridu su daina danganta Boko Haram da kungiyar Musulunci 2014-05-19 20:48:06
v An gudanar da zaben kananan hukumomi a jihar Kano cikin rudani da zubar da jini a wasu yankuna 2014-05-18 15:50:14
v Shugaban Nigeria ya canza niyyarsa ta ziyartar makarantar da aka sace dalibai mata 2014-05-16 20:43:16
v An cafke daya daga mutanen da ake zargi da kitsa harin Nyanya 2014-05-15 16:59:16
v 77 daga cikin 'yan matan da aka nuna cikin bidiyon Boko Haram an tantance fuskokin su 2014-05-14 20:48:11
v Olusegun Obasanjo ya la'anci sace daliban Chibok da aka yi  2014-05-13 18:41:34
v Firaministan Sin ya gana da shugaban majalisar dattawan Najeriya a Beijing 2014-05-13 16:32:15
v Faransa na shirin tattauna wa tare da kasashen Amurka da Birtaniya kan batun yaki da kungiyar Boko Haram 2014-05-13 15:18:36
v Kungiyar Boko Haram ta fitar da faifan bidiyo dake nuna 'yan matan da ta sace 2014-05-12 21:11:55
v Rundunar sojin Najeriya ta ce dakarun kasashen waje basu shiga aikin ceton 'yan matan da aka sace ba 2014-05-11 20:16:36
v Kwamitin sulhu na MDD ya yi Allah wadai da sacen 'yan mata a Najeriya 2014-05-10 17:11:29
v Dandalin tattalin arzkin duniya ya janyo jarin dalar Amurka biliyan 68 2014-05-10 16:39:25
v Wakilan WCY sun yi kiran da A ceto 'yan matan nan da aka sace a Najeriya 2014-05-09 20:11:40
v Jami'an tsaro sun gano makamai a jihohin Benue, Plateau da Kaduna dake Najeriya 2014-05-08 20:57:53
v Kocin Najeriya ya fidda sunayen 'yan wasansa na wucin gadi 2014-05-08 20:53:58
v Yawan mutanen da suka mutu a harin da aka kai a Najeriya ya karu zuwa 19 2014-05-02 20:24:56
v Mutane 9 sun mutu a wani harin da aka kai a Najeriya 2014-05-02 16:20:43
v Za a gudanar da babban taron tattalin arzikin Afirka a Najeriya 2014-04-27 16:52:09
v Rundunar tsaron Nigeriya sun kama wasu 'yan ta'adda a arewacin kasar 2014-04-24 20:54:35
v Kungiyar kare hakkin mata ta yi kira da a sako 'yan matan da aka sace a wata jiha dake arewa maso gabashin Nigeria 2014-04-24 15:32:29
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China