in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Wakilan WCY sun yi kiran da A ceto 'yan matan nan da aka sace a Najeriya
2014-05-09 20:11:40 cri
Dubban wakilai a taron matasa na duniya na 2014 sun yi kira ga gwamnatin Najeriya da ta ceto 'yan matan nan da kungiyar Boko Haram ta sace.

Wakilan matasan sun kuma yi wata zanga-zanga kan gazawar gwamnatin na daukar matakin ceto 'yan mata sama da 200 da aka sacen yau kusan sama da makonni uku.

Wannan lamari dai ya janyo hankulan jama'a a kasar Najeriya, inda ake ta yin kiraye-kiraye don neman taimakon kasashen waje, yayin da su ma iyayen yaran da sauran jama'ar Najeriya ke kira ga kungiyar ta Boko Haram da ta maido yaran ga iyalansu lami lafiya. (Ibrahim)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China