Da yake karin haske game da hakan, shugaban hukumar wayar da kan jama'a ta tarayyar Najeriya NOA Mr. Mike Omeri, ya ce hukumar 'yan sanda ta duniya Interpol ce ta damke wanda ake zargin a kasar Sudan, za kuma a mika shi ga mahukuntan Najeriyar domin ya fuskanci hukunci.(Saminu Alhassan)