Labarai Masu Dumi-duminsu
• Sanya takunkumi haramcin jigilar jiragen sama a kasashen dake fama da Ebola na kawo cikas ga magance cutar 2014-08-26
• Barkewar Ebola babbar matsala ce dake bukatar hadin kai domin dakilar da cutar, in ji WHO 2014-08-26
• Kasashen yammacin Afrika za su shirya taron ministoci kan cutar Ebola 2014-08-26
• Tawagar MONUSCO a DRC ta kafa shirin yaki da cutar Ebola 2014-08-26
• Rwanda ta hana tafiya a kasashe masu fama da Ebola 2014-08-26
• Ma'aikatan kiwon lafiya 130 sun mutu sakamakon cutar Ebola 2014-08-25
• An tabbatar da mutuwar mutane 2 sakamakon cutar Ebola a DRC 2014-08-25
• An mai da 'dan Ingilan da ya kamu da Ebola a yammacin Afrika London 2014-08-25
• Za a hukunta wanda duk ya boye mai dauke da cutar Ebola a kasar Saliyo 2014-08-24
• Sin na taimaka wa Guinea wajen yaki da cutar Ebola, in ji wani ministan Guinea 2014-08-24
• An samu karin mutane biyu da suka kamu da cutar Ebola a Najeriya 2014-08-24
• Ba a samu fahimtar tsananin tasirin cutar Ebola ba, in ji kungiyar WHO 2014-08-23
• Kungiyar WHO za ta fitar da shirin shawo kan cutar Ebola a makon gobe 2014-08-23
• An samu sabbin wadansu da suka kamu da Ebola a Najeriya 2014-08-22
• Senegal ta sake rufe kan iyakarta da kasar Guinea 2014-08-22
More>>
Hotuna

• Guinea-Bissau ta rufe kan iyakarta da kasar Guinea sakamakon fargabar yaduwar cutar Ebola

• Shugaban Najeriya ya alkawarta dakile cutar Ebola

• An killace mutumin da ake zaton ya kamu da cutar Ebola a kasar Rwanda

• Kasashen Afirka na kara kokarin hana yaduwar cutar Ebola
More>>
Sharhi
• Ma'aikatan kiwon lafiya sun kamu da cutar Ebola mai tsanani 2014-08-26
Hukumar kiwon lafiya ta duniya WHO, ta bayar da wani rahoto kan halin da ake ciki game da cutar nan mai matukar hadari ta Ebola, inda ta bayyana cewa, tun farkon barkewar cutar Ebola har zuwa yanzu, ma'aikatan kiwon lafiya 240 ne suka kamu da cutar, inda rabinsu suka mutu. WHO na ganin a wannan karo ma'aikatan kiwon lafiya sun kamu da cutar ta Ebola mai tsanani, wanda ba a taba ganin irinta a baya ba...
• Jama'ar Afirka suna da bambancin ra'ayi game da amfani da magungunan gwaji kan cutar Ebola  2014-08-20
A 'yan kwanakin baya, hukumar lafiya ta duniya WHO ta yarda da yin amfani da magungunan gwaji wajen shawo kan cutar Ebola, bayan haka kuma, kasashen Amurka da Canada da dai sauransu bi da bi suka baiwa kasashen na Afirka wadannan magunguna a karo na farko, amma jama'ar nahiyar Afirka sun nuna bambacin ra'ayi game da amfani da wadannan magunguna...
• Kungiyar SADC ta bukaci mambobinta da su mai da hankali kan rigakafin cutar Ebola  2014-08-19
An rufe taron shugabannin kungiyar raya yankin kasashen kudancin Afirka wato SADC karo na 34, wanda aka shafe kwanaki biyu ana yinsa a birnin Victoria Falls da ke kasar Zimbabwe, inda kungiyar ta bukaci mambobinta da su mai da hankali kan rigakafin cutar Ebola, a karshen taron mambobin kungiyar sun cimma ra'ayi guda don ganin wannan yanki ya kasance tamkar tsintsiya madaurin ki daya...
• Yadda za ka wanke hannunka domin yaki da cutar Ebola 2014-08-15
Idan har ba ka wanke hannunka yadda ya kamata ba sannan ka taba fuskarka ko wuraren da jama'a ke amfani da su, hakika kana iya kamuwa da kwayoyin cuta har ma ka yada wa wasu kamar cutar zawo da mura, dukkansu ana yada su ne idan mutum ya taba hannun wani...
• Likitocin kasar Sin sun hada kai da 'yan uwansu na Afirka wajen yaki da cutar Ebola 2014-08-15
A halin yanzu dai cutar Ebola tana kalubalantar kasashe da dama na yammacin Afirka, cutar da ta fi tsanani a tarihi tun bayan shekarar 1976 da aka fara ganon cutar Ebola, ya zuwa yanzu cutar ta yi sanadiyyar mutuwar mutane fiye da dubu. Game da bazuwar cutar Ebola, likitocin kasar Sin sun ci gaba da aiki tare da 'yan uwansu na Saliyo, kasar da ta fi shan wahalar cutar Ebola...
More>>
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China