in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Wani mai ra'ayin sassauci a Masar ya sanar da shiga zaben shugaban kasar
2014-02-09 17:22:40 cri
Shugaban jam'iyyar mai ra'ayin sassauci ta kasar Masar kuma tsohon dan takarar zaben shugaban kasar a shekarar 2012 Hamdeen Sabahi ya sanar da shiga zaben shugaban kasar a jiya Asaba 8 ga wata a birnin Alkahira. Wannan shi ne mutum na farko da ya bayyana shiga zaben a wannan karo. A gun wani taron manema labarai, mista Sabani ya nanata cewa dalilin mutuntawar da yake nunawa 'yan sanda da rundunar sojan kasar, ya bashi karfin shiga wannan zabe bisa sunan "juyin juya hali". Kafin wannan kuma, Sabahi ya taba nuna cewa, idan shugaban sojan kasar Abdel Fatah Al-Sisi ya sanar da shiga zaben, zai goyi masa baya.

Ya zuwa yanzu, babban kwamitin sojan kasar ya yarda da Sisi da ya shiga zabe, amma har yanzu Sisi bai mayar da martani ba kan wannan kira.

A tsakiyar watan da ya gabata, aka zartas da sabon daftarin tsarin mulkin kasar bisa kuri'u mai rinjiaye sosai. A ran 26 ga watan Jarairu kuma, shugaban wucin gadi Adly Mansour ya sanar da cewa, za a gudanar da zaben shugaban kasar kwanaki 30 zuwa 90 bayan da aka fara amfani da sabon tsarin mulkin kasar. (Amina)

Labarai masu Nasaba
Ga Wasu
v An zartas da sabon daftarin tsarin mulkin kasar Masar 2014-01-19 16:40:09
v Masar ta yi tir da shawarar da Amurka ta yanke ta dakatar da wani bangaren taimakon da ta baiwa kasar 2013-10-11 15:15:41
v Shugaban kasar Masar ya yanke shawarar tsawaita lokacin dokar ta baci da watanni biyu 2013-09-15 16:54:48
v Mutum guda ya mutu a sakamakon abkuwar zanga-zanga a Masar 2013-09-15 16:54:16
v Halin dokar ta baci na kyautatuwa a kasar Masar 2013-08-25 17:41:40
v Matakin da aka dauka domin tarwatsa 'yan zanga-zanga ya haddasa hasarar rayuka ko jikkata a kasar Masar 2013-08-15 15:16:19
v Sojojin kasar Masar sun kai farmaki a sansanin 'yan ta'adda 2013-08-12 11:53:23
v Amurka da Turai na nuna damuwa sosai kan halin da Masar ke ciki 2013-08-08 17:01:57
v Fadar shugaban kasar Masar ta ce shiga tsakanin da kasashen duniya suka yi ya ci tura 2013-08-08 16:38:36
v Fadar shugaban kasar Masar ta ce ba tada niyyar aza dokar ta bace cikin gaggawa 2013-07-30 11:03:51
v Babban magatakardar MDD ya yi tir da barkewar tashin hankali a Masar 2013-07-29 10:35:00
v An tsare tsohon shugaban kasar Masar Mohamed Morsy 2013-07-26 20:58:07
v Ban Ki-Moon ya yi kira ga bangarori daban daban na Masar da su yi hakuri 2013-07-26 16:29:43
v Masu goyon bayan tsohon shugaban kasar Masar Morsy sun sake yin zanga-zanga a birnin Alkahira 2013-07-20 16:38:33
v Shugaban rikon kwarya a kasar Masar ya jaddada cewa, kowace jam'iyya na iya yin sulhu tsakanin al'umma 2013-07-19 11:04:10
v An karyata batun nadin El-Baradei a matsayin Firaminstan kasar Masar 2013-07-07 16:24:46
v Sojojin Masar sun ce ba za su dauki matakai kan jam'iyyu ba 2013-07-05 16:35:33
v Sojin kasar Masar sun sanar niyyar gudanar da babban zabe kafin lokacin da aka kayyade 2013-07-04 11:21:57
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China