in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
An yi ganawa tsakanin manyan jami'an Sin da Sudan
2014-05-31 17:07:05 cri
Mataimakin shugaban kasar Sin Li Yuanchao ya gana da takwaransa na kasar Sudan Mr Hassabu Mohamed Abdul-Rahman a ran 30 ga wata a nan birnin Beijing. Yayin ganawar, Mr Li ya labarta cewa, cikin shekaru 55 da suka gabata tun kafuwar dangantakar diplomasiyya tsakanin kasashen biyu, sun bangarorin 2 suka nace ga amincewa da juna da nuna daidaici tsakaninsu da taimakon juna. Sin ta kan tsaya tsayin daka wajen hangen nesa kan dangantakar dake tsakaninsu bisa manyan tsare-tsare, kuma tana fatan zurfafa hadin kai da kasar ta Sudan daga dukkan fannoni. Jam'iyyar Kwaminis ta Sin kuwa, tana fatan kara azama wajen tuntubar juna tsakanin manyan jami'an kasashen biyu, da yin musayar ra'ayi kan matakan daidaita ayyukan kasashensu, da kuma ciyar da dangantakar sada zumunci tsakaninsu gaba.

A nasa bangare, Hassabu Mohamed Abdul-Rahman ya shelanta cewa, kasar Sudan na fatan kara zurfafa dangantakar dake tsakanin jami'yyun kasashen biyu da gwamnatocinsu yadda ya kamata. (Amina)

Labarai masu Nasaba
Ga wasu
v Kwamitin sulhu na MDD na maida hankali wajen daidaita zaman lafiya a shiyyar Abyei 2014-05-30 16:19:11
v Ban Ki-moon yana maraba da kudurin kwamitin sulhu game da batun Sudan ta Kudu 2014-05-28 15:50:54
v Kasar Sin za ta kara shiga ayyukan kiyaye zaman lafiya a Sudan ta Kudu idan akwai bukata 2014-05-17 16:58:54
v Kasar Sin ta bukaci bangarorin dake gaba da juna a Sudan ta Kudu dasu sassauta 2014-05-16 20:46:47
v Yarjejeniyar tsagaita bude wuta a kasar Sudan ta Kudu ta fada ruwa 2014-05-12 11:14:01
v MDD za ta fadada shirin bada agajin abinci a Sudan ta Kudu 2014-05-11 15:34:59
v Babban sakatare janar MDD ya yi maraba da cimma yarjejeniyar tsagaita bude wuta a Sudan ta Kudu 2014-05-10 16:51:35
v Mutane sama da dubu 16 sun rasa gidajen su sanadiyar fadan da ake a Sudan 2014-05-02 16:22:57
v Kenya da Sudan na shirin kafa wani kwamitin dangantakar hadin gwiwa 2014-04-28 10:38:22
v Sin ta yi allah wadai da harin da aka kai wa fararen hula a Sudan ta Kudu 2014-04-23 20:39:56
v Kwamitin sulhu na MDD ya yi Allah wadai da hare hare kan fararen hula a Sudan ta Kudu 2014-04-19 16:18:15
v Ana fatan bangarori da rikici a Sudan ta Kudu ya shada su bi yarjejeniyar tsagaita bude wuta yadda ya kamata 2014-04-16 20:46:38
v Sojojin da ke adawa da gwamnatin Sudan ta Kudu sun dauki niyyar kifar da gwamnatin kasar 2014-04-16 11:00:04
v UNICEF yayi kira da a dauki matakan magance karancin abinci ga yara a Sudan ta Kudu 2014-04-13 15:54:35
v FAO ta bukaci da a samar da taimakon gaggawa ga Sudan 2014-04-11 11:44:42
v Shugaban kasar Sin ya gana da shugaban majalisar dokokin kasar Sudan Al-Fatih Alden 2014-04-03 19:40:37
Ga wasu
v Kwamitin sulhu na MDD na maida hankali wajen daidaita zaman lafiya a shiyyar Abyei 2014-05-30 16:19:11
v Ban Ki-moon yana maraba da kudurin kwamitin sulhu game da batun Sudan ta Kudu 2014-05-28 15:50:54
v Kasar Sin za ta kara shiga ayyukan kiyaye zaman lafiya a Sudan ta Kudu idan akwai bukata 2014-05-17 16:58:54
v Kasar Sin ta bukaci bangarorin dake gaba da juna a Sudan ta Kudu dasu sassauta 2014-05-16 20:46:47
v Yarjejeniyar tsagaita bude wuta a kasar Sudan ta Kudu ta fada ruwa 2014-05-12 11:14:01
v MDD za ta fadada shirin bada agajin abinci a Sudan ta Kudu 2014-05-11 15:34:59
v Babban sakatare janar MDD ya yi maraba da cimma yarjejeniyar tsagaita bude wuta a Sudan ta Kudu 2014-05-10 16:51:35
v Mutane sama da dubu 16 sun rasa gidajen su sanadiyar fadan da ake a Sudan 2014-05-02 16:22:57
v Kenya da Sudan na shirin kafa wani kwamitin dangantakar hadin gwiwa 2014-04-28 10:38:22
v Sin ta yi allah wadai da harin da aka kai wa fararen hula a Sudan ta Kudu 2014-04-23 20:39:56
v Kwamitin sulhu na MDD ya yi Allah wadai da hare hare kan fararen hula a Sudan ta Kudu 2014-04-19 16:18:15
v Ana fatan bangarori da rikici a Sudan ta Kudu ya shada su bi yarjejeniyar tsagaita bude wuta yadda ya kamata 2014-04-16 20:46:38
v Sojojin da ke adawa da gwamnatin Sudan ta Kudu sun dauki niyyar kifar da gwamnatin kasar 2014-04-16 11:00:04
v UNICEF yayi kira da a dauki matakan magance karancin abinci ga yara a Sudan ta Kudu 2014-04-13 15:54:35
v FAO ta bukaci da a samar da taimakon gaggawa ga Sudan 2014-04-11 11:44:42
v Shugaban kasar Sin ya gana da shugaban majalisar dokokin kasar Sudan Al-Fatih Alden 2014-04-03 19:40:37
v Mataimakin shugaban kasar Sin ya jaddada muhimmancin kyautata huldar dake tsakanin Sin da Amurka 2014-01-22 20:23:21
v Mataimakin shugaban kasar Sin ya gana da ministan harkokin wajen kasar Masar 2013-12-16 16:30:48
v Mataimakin shugaban kasar Sin Li Yuanchao ya gana da kungiyar duba aiki ta kasar Sudan ta kudu 2013-04-19 15:21:18
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China