in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
An kaddamar da dandali mai zaman kansan al'umma karo na uku tsakanin Sin da Afrika a kasar Sudan
2014-05-12 20:45:29 cri
An kaddamar da dandalin al'umma mai zaman kansa karo na uku tsakanin Sin da Afrika a Khartoum na kasar Sudan a ranar litinin 12 ga watan nan mai Wakilai wakilai kimanin 200 da suka fito daga kasar Sin da kasashen Afrika 27. Wakilan za su tattauna kan jigon "Koyi daga junaKoyon dabaru da fasaha, zurfafa hadin gwiwa da daukan daukar matakai da suka dace domin taimakawa jama'ar bangarorin biyu wajen kawar da talauci gaba daya", inda kuma zasu yi musanyar ra'ayi kan yadda za su dauki mataki mai amfani cikin hadin kai domin baiwa jama'a damarr cin gajiyarsa.

Mataimakiyar shugaban kwamiti mai ba da shawara kan harkokin siyasa karo na 11 kuma mataimakiyar shugabar kungiyar mu'ammala tsakanin kasa da kasa na kasar Sin Madam Wang Zhizhen ta karanta sakon fatan alheri daga shugaban kasar Sin Xi Jinping, iInda ta bayyana cewa, a cikin shekaru uku da suka gabata, wannan dandali ya baiwa kungiyoyi masu zaman kansun jama'a daga bangarorin biyu wani mataki mai kyau wajen koyi daga juna kan dabaru da darussafasahohi, da hadin kai tare kama gami da tsai da tsare-tsaren nan gaba. (Amina)

Labarai masu Nasaba
Ga Wasu
v Sin ta taya Afrika ta Kudu murnar kammala zaben majalisar dokoki cikin nasara 2014-05-12 20:40:14
v An yi ganawa tsakanin manyan shugabannin Sin da Kenya 2014-05-11 16:29:38
v An yi kira da a kawar da nuna bambanci a nahiya Afrika 2014-05-09 16:31:36
v Wani jami'in MDD ya bukaci gamayyar kasa da kasa da ta kara rubanya kokarinta a Afrika ta Tsakiya 2014-05-02 15:59:40
v An yi kiran kasashen yammacin Afrika da su gaggauta kudurin kasuwancin makamai 2014-04-05 16:03:53
v An bude taron kasashen Turai da Afrika karo na 4 a Brussels 2014-04-02 21:28:09
v Kasashen Afirka na maraba da Sinawa masu son zuba jari 2014-03-26 14:23:51
v Wata kotu a Afrika ta kudu ta amince da watsa shari'ar da za a yiwa Oscar Pistorius kai tsaye ta Talabijin 2014-02-26 16:54:44
v Afrika na bukatar dalar Amurka biliyan 45 domin warware matsalarta na rashin gine ginen samar da ruwan sha in ji EAA 2014-02-09 16:28:20
v Mamphela Ramphel ta bayyana niyyarta na shiga zaben shugaban kasa a matsayin 'yar takarar adawa a kasar Afrika ta Kudu 2014-02-03 16:29:11
v Kwamitin sulhu na M.D.D. ya tsawaita wa'adin ofishinsa wajen tabbatar da zaman lafiya a Afrika ta tsakiya 2014-01-29 15:20:17
v Wata jami'ar AU ta nuna yabo da kokarin Sin na taimakawa ayyukan noma a Afrika 2014-01-29 10:40:14
v AU ta yaba ma ayyukan Sin wajen samar da ababen more rayuwa don cigaban Afrika. 2014-01-29 10:20:28
v Bankin duniya ya yi kiran Afrika da ta rage talauci da kafa guraben ayyukan yi 2014-01-29 10:08:43
v Amurka za ta garkamawa wadanda suka rura wutar rikicin kasar Afrika ta tsakiya takunkumi 2014-01-28 16:40:24
v Sin na fatan ba da gudunmawa wajen shimfida zaman lafiya da tabbatar da tsaro da bunkasuwa a Afrika ta tsakiya 2014-01-21 21:34:24
v Saurin karuwar tattalin arzikin Afrika zai kai kashi 4.7 a wannan shekarar 2014-01-21 20:47:24
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China