in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Ya kamata Sin da Amurka sun bunkasa dangantakar dake tsakaninsu yadda ya kamata
2014-05-14 21:02:39 cri
Kakakinr ma'aikatar harkokin waje ta kasar Sin Madam Hua Chunying ta yi bayani game da ziyarar wakilin musamman na shugaban kasar Amurka kuma ministan kudin kasar Jacob Lew a gun taron manema labaru da aka saba yi a ranar laraba 14 ga wata, inda ta bayyana cewa, Sin da Amurka na da moriya bai daya fiye da bambancin ra'ayi dake tsakaninsu, kamata ya yi, bangarorin biyu sun tabbatar da bunkasa dangantakar dake tsakaninsu yadda ya kamata nan gaba. Madam Hua ya ce, Amurka na goyon bayan kasar Sin da ta jagorancikarbi bakuncinn babban kwarya-kwaryar taron shugabannin kungiyar hadin gwiwa tsakanin kasashen dake yankin Asiya da tekun -Pacific kan tattalin arziki ta APEC.

Ban da haka kuma, Madam Hua ta bayyana cewa, shugabannin kasar Sin sun nuna cewa, kara hadin gwiwa tsakanin Sin da Amurka matakin da ya dace da moriyar bangarorin biyu ne baki daya, don haka Suna suna fatan kasashen za su tabbatar da matsaya daya da shugabanninsu suka daddale, da nacewa wajen kafa sabuwar dangantakar a tsakaninsu da ta dace. Spsannan kuma su hada kansu wajen yin shawarwari da mutunta moriyar juna, ta yadda za a ciyar da dangantakar dake tsakaninsu yadda ya kamata nan gaba. (Amina)

Labarai masu Nasaba
Ga wasu
v Shugaban kasar Sin ya gana da ministan harkokin tsaron Amurka 2014-04-09 20:25:19
v Ya kamata Amurka ta yi taka tsan-tsana kan batun Hong Kong na kasar Sin 2014-04-07 16:48:19
v Kasar Sin ta kalubalanci Amurka da ta daina sayar wa mahukuntan Taiwan makamai 2014-03-27 20:25:47
v Shugaban Sin da uwar gidansa sun gana da uwar gidan shugaban Amurka 2014-03-22 16:37:44
v Uwar gidan shugaban Sin da Uwar gidan shugaban Amurka sun kai ziyara a wata makarantar midil a birnin Beijing 2014-03-21 20:50:09
v Shugaban kasar Sin ya gana da sakataren harkokin wajen kasar Amurka 2014-02-14 16:27:29
v Sakataren harkokin wajen kasar Amurka Kerry ya iso kasar Sin 2014-02-14 14:54:51
v Bai kamata Amurka ta soki kasar Sin sakamakon wasu jita-jita ba, a cewar kakakin kasar Sin 2014-02-07 20:47:07
v Dangantakar dake tsakanin Sin da Amurka za ta ci gaba da bunkasa a nan gaba 2014-01-04 17:02:16
v Amurka na kokarin kiyaye dangantakar dake tsakaninta da kasar Sin 2014-01-03 16:15:49
v Sin na kalubanlantar Amurka da daina amfani da ma'auni biyu kan batun yaki da ta'addanci 2014-01-02 20:58:35
v Kasashen Sin da Amurka sun fara tattauna harkokin cinikayya na shekara-shekara 2013-12-20 20:28:53
v Sin tana fatan za a fadada hadin gwiwar samun moriyar juna a tsakaninta da kasar Amurka 2013-12-17 20:28:06
v Kasar Sin ta bukaci Amurka ta mutunta yankin tsaron sararin samaniyar ta ADIZ 2013-12-05 15:27:36
v Shugaban kasar Sin ya gana da mataimakin shugaban kasar Amurka 2013-12-04 20:51:23
v Ya kamata a karfafa dangantakar girmama juna da cimma moriyar juna tsakanin Sin da Amurka, in ji mataimakin shugaban Sin 2013-12-04 20:28:04
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China