in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Dakarun masu adawa da gwamnatin Afirka ta Tsakiya sun kwace mulkin kasa da makamai
2013-12-09 16:08:07 cri


Ranar 25 ga watan Maris, shugaban dakarun kawancen Seleka na masu adawa da gwamnatin Afirka ta Tsakiya Michel Djotodia, ya sanar da dakatar da tsarin mulkin kasar, da wargaza majalisar dokokin kasar, ya kuma yi alkawarin gudanar da zabe a shekaru 3 masu zuwa. Kafin kaiwa ga gudanar da zaben, ya ce shi zai tafiyar da harkokin kasar ta hanyar ba da umurni. A ranar 21 ga watan Maris, dakarun Seleka sun zargi shugaban kasar Francois Bozize dagaza aiwatar da yarjejeniyar Libreville, matakin da ya sanya su daukar matakin soja. A ranar 24 ga watan Maris, dakarun Seleka sun mamaye birnin Bangui, wanda ya tilasa shugaban kasar Francois Bozizé tserewa zuwa kasar Kamaru, kafin daga bisani Michel Djotodia ya ayyana kansa a matsayin shugaban kasar.

Labarai masu Nasaba
Ga Wasu
v MDD za ta ba da taimako ga jamhuriyar Afirka ta Tsakiya a fannin ayyukan jin kai 2013-12-07 17:05:00
v Ban Ki-moon ya bayyana damuwa don gane da rurawar wutar rikici a Afirka ta Tsakiya 2013-12-07 16:30:32
v Shugaban MDD na nuna damuwa kan tsanancewar rikici a Afrika ta Tsakiya 2013-10-07 16:54:27
v Michel Djotodia ya yi rantuwar kama aiki na shugaban kasar Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya 2013-08-19 15:52:31
v Kwamitin sulhu na MDD ya bukaci a daina aikace-aikacen tayar da hakulan jama'a a kasar Afirka ta Tsakiya 2013-08-15 17:02:06
v MDD ta damu da cin zarafin bil Adama da 'yan tawayen CAR suke aikatawa 2013-07-25 12:21:43
v Taron tawagar tuntubar kasar Afirka ta Tsakiya na duniya ya yi kira ga kasar da ta fara yin shawarwari cikin hakuri 2013-05-04 16:38:02
v Kwamitin sulhu na MDD ya bukaci a aiwatar da yarjejeniyar N'Djamena game da CAR 2013-04-30 16:48:53
v Michel Djotodia ya zama shugaban kasar Afirka ta Tsakiya na wucin gadi 2013-04-14 17:12:10
v Kasar Afirka ta Tsakiya: Michel Djotodia ya yi alkawarin mika mulki nan da shekaru uku masu zuwa 2013-03-31 17:08:10
v Yara dubu 600 ne rikicin Afirka ta tsakiya ya shafa, in ji UNICEF 2013-03-27 10:49:40
v Kwamitin sulhun MDD ya soki juyin mulkin da 'yan tawayen Afirka ta Tsakiya suka gabatar 2013-03-26 15:36:43
v 'Yan tawayen Seleka sun mamaye fadar shugaban kasar Afirka ta Tsakiya 2013-03-24 20:15:24
v 'Yan tawayen Seleka sun kutsa kai babban birnin janhuriyar Afirka ta Tsakiya 2013-03-24 16:12:29
v MDD ta nuna damuwarta dangane da kara matsowar 'yan tawaye a Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya 2013-03-23 16:27:59
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China