in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
MDD za ta ba da taimako ga jamhuriyar Afirka ta Tsakiya a fannin ayyukan jin kai
2013-12-07 17:05:00 cri
Hukumomin MDD da dama na shirin ba da kariya ga 'yan gudun hijirar kasar Afirka ta Tsakiya karkashin kulawar MDD.

A ranar 6 ga watan nan ne ofishin kula da harkokin jin kai na MDD, da hukumar abinci ta duniya, da sauran hukumomi masu ruwa da tsaki, suka bayyana aniyar daukar wannan mataki yayin wani taron manema labarai a birnin Geneva. Hukumonin sun kuma shan alwashin ba da taimako ga jamhuriyar Afirka ta Tsakiyan a fannonin agajin jin kai, sakamakon tashe-tashen hankula da kasar ke fuskanta a halin yanzu. (Maryam)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China