in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Sin ta nuna rashin jin dadi kan rikicin da ya rutsa da shagunan kasar Sin a Kongo Kinshasa
2015-01-22 21:12:34 cri
Game da rikicin da ya rutsa da shagunan kasar Sin a Kongo Kinshasa a kwanan baya, kakakin ma'aikatar harkokin waje ta kasar Sin Madam Hua Chunying a ranar alhamis 22 ga wata, ta nuna matukar rashin jin dadin ta a kan hakan, tare kuma da neman kasar da ta dauki matakin da ya dace don ba da kariya ga hukumomin kasar Sin da ma Sinawa dake kasar.

Ban da haka, ta kara da cewa, bayan faruwar rikici, ofishin jakadancin kasar Sin dake Congo Kinshasa ya dauki mataki cikin gaggawa ya kuma hada kai da Sinawa dake kasar da 'yan sandan kasar don tinkarar rikici tare, ta yadda za a kiyaye lafiyar Sinawa dake wurin da ba da taimako da ya wajaba. Kakakin na sin ta ce, kasar na fatan maido da kwanciyar hankali a kasar ta Congo Kinshasa cikin sauri . (Amina)

Labarai masu Nasaba
Ga Wasu
v An cimma matsaya game da aikin mayar da 'yan gudun hijirar Kongo Kinshasa zuwa gidajensu 2014-05-01 16:28:03
v Kongo Kinshasa ta karbi 'yan gudun hijira kimanin 3300 daga Afrika ta tsakiya. 2013-12-18 15:35:31
v MDD ta tanadi shirin aikin taimakawa bil Adama a Congo(Kinshasa) 2013-02-08 11:30:11
v Majalissar ministocin tsaron kasashen Kudancin Afirka ta bukaci sauya rundunar MDD dake Janhuriyar Dimokaradiyyar Congo 2013-01-24 09:39:22
v Kungiyar 'yan tawayen M23 ta zargi gwamnatin RDC-Congo da saka da warwara 2013-01-22 14:15:45
v Gwamnatin Kongo Kinshasa da masu adawa da ita sun fara shawarwari 2012-12-08 16:29:55
v 'Yan tawayen M23 sun fice daga Goma 2012-12-02 16:32:49
v Kwamitin sulhu na M.D.D. ya sake tsawaita wa'adin hana shigar da makamai kasar Kongo(kinshasa) 2012-11-29 14:49:40
v Rundunar 'yan adawa a Kongo Kinshasa ta amince da janye sojojinta daga birnin Goma. 2012-11-28 10:18:57
v Tawagar farko ta rukuni na 15 na sojojin kiyaye zaman lafiya na kasar Sin dake zuwa kasar Congo Kinshasa ya tashi 2012-11-28 10:06:57
v Manyan jami'an Amurka, Birtaniya da Faransa sun bukaci hana jin karar makamai a Kongo Kinshasa 2012-11-27 10:02:16
v Shugabannin yankin mahimman tabkuna sun fitar da wani shiri na janyewar 'yan tawaye a Jamhuriyar Demokradiya ta Kongo 2012-11-25 17:02:11
v Shugabannin yankuna 10 za su hadu a kasar Uganda domin tattauna rikicin Jamhuriyar Demokradiya ta Kongo 2012-11-24 16:57:10
v Kasar Sin ta yi kira ga sassa daban daban na Congo(Kinshasa) da su warware rikici ta hanyar tattaunawa 2012-11-21 16:26:48
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China