in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Jirgin ruwan soja na Sin ya kama hanyar tekun Bahar Rum
2014-01-02 20:39:40 cri

Kakakin ma'aikatar harkokin waje na kasar Sin Mr Qin Gang ya bayyana a yau Alhamis 2 ga wata a nan birnin Beijing cewa, jirgin ruwan kasar Sin mai aikin bayar da kariya ga jirgin ruwan da ke dauke da makamai masu guba na kasar Sham ya kama hanya a ran 31 ga watan Disamba na shekarar 2013, domin gudanar da aikinsa a tekun Bahar Rum.

Mr Qin ya bayyana cewa, ya zuwa yanzu, wannan jirgin ruwa mai lakabi "Yan Cheng" ya ratsa mashigin Suez. Gwamnatin kasar Masar ta sassauta dokarta ta yadda jirgin zai samu saukin wucewa. Game da wannan mataki, Sin ta nuna yabowa sosai. An ce, ma'aikatar harkokin wajen kasar Sin za ta ci gaba da tuntubar bangarori daban-daban da wannan batu ya shafa domin ba da tabbaci ga aikin da jirgin yake yi. (Amina)

Labarai masu Nasaba
Ga Wasu
v Kungiyar haramta makamai masu guba ta zartas da kudurin lalata makamai masu guba na kasar Sham a ketare 2013-12-19 16:40:57
v Magatakardar MDD ya nuna damuwa game da tabarbarewar al'amurra a rikicin Sham 2013-12-17 16:06:41
v Magatakardar MDD ya nuna damuwa game da tabarbarewar al'amurra a rikicin Sham 2013-12-17 11:03:17
v Amurka ta dakatar da ba da kwarya-kwaryar taimako ga 'yan tawayen arewacin kasar Sham 2013-12-12 16:18:51
v Sojin 'yantar da kasar Sham ba zai halarci taron Geneva ba 2013-11-27 17:17:37
v Ministan harkokin wajen kasar Sham ya jaddada wajibcin kawar da makamai masu guba 2013-11-27 15:59:40
v Tawagar gwamnatin kasasr Sham za ta kai ziyara a kasar Rasha 2013-11-18 15:45:29
v Kungiyar 'yan adawa da gwamnatin kasar Sham sun yarda da shiga taron Geneva bisa wasu sharudda 2013-11-13 11:00:24
v Rukunin adawa na Sham ya yarda zai halarci shawarwarin Geneva karo na biyu tare da wasu sharudda 2013-11-11 20:46:04
v Za a dakile ta'addanci, in ji firaministan kasar Sham 2013-11-05 14:57:11
v Ministocin kasashen Larabawa sun kalubalanci kungiyar adawa da gwamnatin kasar Sham da ta shiga taron Geneva karo na biyu 2013-11-04 16:31:58
v Yawan 'yan gudun hijira na kasar Sham da suka shiga Lebanon ya haura dubu 812 2013-11-04 10:35:10
v OPCW tace Sham ta cika alkawarinta na lalata masana'antun makamai masu guba 2013-10-31 20:20:59
v An yi ganawa tsakanin shugaban kasar Sham da wakilin musamman na MDD 2013-10-31 14:51:49
v Sin ta yi maraba da shirin kau da makamai masu guba na Sham 2013-10-28 20:33:29
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China