in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Shugaban kasar Sin na niyyar kara bunkasa dangantakar dake tsakanin Sin da Afrika
2015-12-04 16:14:14 cri
An bude taron koli na dandalin tattaunawar hadin gwiwa tsakanin Sin da Afrika(FOCAC) na tsawon kwanaki biyu a safiyar yau din nan Jumma'a 4 ga wata a birnin Johannesburg na kasar Afrika ta Kudu. Shugaban kasar Sin Xi Jinping wanda ya kasance cikin mahalarta taron a cikin jawabin da ya gabatar ya bayyana sabon ra'ayi, manufofi da matsayin da Sin ke dauka kan yadda za a raya dangantakar dake tsakanin bangarorin biyu.

Mista Xi ya sanar da daga dangantakar dake tsakanin Sin da Afrika zuwa dangantakar abokantaka ta hadin gwiwa bisa manyan tsare-tsare a dukkan fannoni. Don haka, ya yi kira ga Sin da kasashen Afrika da su tabbatar da ginshikai biyar dangane da dangantakar dake tsakaninsu, da amincewa da juna a siyasance, kawo moriyar juna a fannin tattalin arziki, kara mu'ammala ta fuskar al'adu, har ma da taimaka wa juna kan batun tsaro, da hadin gwiwa cikin harkokin kasa da kasa. (Amina)
Labarai masu Nasaba
ga wasu
v Xi Jinping: Za a kokarta daga matsayin dangantaka tsakanin Sin da kasashen Afirka zuwa dangantakar abokantaka bisa manyan tsare tsare tsakaninsu a duk fannoni 2015-12-04 16:14:14
v Shugaba Xi ya bukaci hadin gwiwar kasashen Afirka domin cimma moriyar juna 2015-12-04 10:15:39
v Ya dace Sin da kasashen Afirka su amfana daga ci gaban kawancensu, in ji shugaba Xi 2015-12-04 09:23:20
v Shugaba Xi Jinping ya gana da shugabannin nahiyar Afirka 2015-12-04 09:22:46
v Shugaba Xi Jinping ya gana da shugabar hukumar zartaswar kungiyar AU 2015-12-03 17:22:30
v Sin da Afirka ta Kudu sun lashi takwabin bunkasa hadin kai tsakaninsu 2015-12-03 09:13:42
ga wasu
v Taron FOCAC ya jawo hankalin kafofin watsa labaru na Afirka 2015-12-04 15:47:02
v CAD da hukumomin kasa da kasa sun hada kai don sa kaimi ga hadin gwiwa a nahiyar Afirka 2015-12-04 11:19:26
v Shugaba Xi ya bukaci hadin gwiwar kasashen Afirka domin cimma moriyar juna 2015-12-04 10:15:39
v Ya dace Sin da kasashen Afirka su amfana daga ci gaban kawancensu, in ji shugaba Xi 2015-12-04 09:23:20
v An kara yawan kudin da ake yi amfani da shi a asusun CAD 2015-12-03 10:50:23
v Shugaban kasar Sin ya tashi zuwa birnin Paris da Afrika 2015-11-29 12:49:12
v Sin da Afirka za su yi bikin baje koli na na'urori a Afirka 2015-11-26 20:09:22
v Kasar Sin ta yi alkawarin tallafawa ci gaban Afirka 2015-11-25 19:08:23
v Ziyarar shugaban kasar Sin a taron kolin FOCAC za ta haifar da sakamako mai kyau, in ji jami'in kasar 2015-10-26 13:27:14
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China