An kai hare haren boma-bomai guda biyar a birnin Maiduguri hedkwatar jihar Borno a jiya Asabar 7 ga wata, lamarin da ya yi sanadin mutuwar mutane a kalla 54 yayin da wasu 146 suka raunuka.
Ya zuwa yanzu, babu wani daidaikon mutum ko kungiya da ya dauki alhakin kai wadannan hare hare. (Amina)