in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Shugaban kasar Masar ya kai ziyara a lardin Sichuan na kasar Sin
2014-12-25 20:47:15 cri

Shugaban kasar Masar Abdel-Fattah El-Sisi ya isa lardin Sichuan a ranar alhamis din nan 25 ga wata domin ziyarar aiki.

A lokacin ziyarar aiki na Abdel-Fattah El-Sisi a nan Kasar Sin sai da ya fara da Beijing fadar gwamnatin kasar tare da ganawa da takwaransa na kasar Sin Xi Jinping sannan, kuma ya isa Sichuan a matsayin zangon sa na biyu. Ministocin kasar Masar da dama sun rufa masa baya a wannan karo. Ziyarar Shugaban na Masar nada zummar fahimtar tattalin arziki da al'ummar lardin Sichuan, da kara hadin kai tsakanin kasar sa da lardin. Ana sa ran bayan ziyarar sa a Sichuan, Abdel-Fattah El-Sisi zai ya koma Masar. (Amina)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China