in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Shugabannin bangarorin biyu na mashigin tekun Taiwan na kasar Sin sun gana da junansu
2015-11-07 15:39:06 cri
Shugabannin bangarorin biyu na mashigin tekun Taiwan na kasar Sin sun gana da junansu

Shugaban kasar Sin Xi Jinping ya gana da shugaban hukumar yankin Taiwan na kasar Sin a wani babban Otel na kasar Singapore da yammacin ranar Asabar 7 ga wata. A yayin ganawar, shugabannin bangarorin biyu sun sha hannu sosai, matakin da ya bude sabon shafi na dangantakar dake tsakanin bangarorin biyu, wanda kuma zai zama wani muhimmin lokaci a tarihi. (Amina)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China