in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Kasar Sin na da kyakkyawar damar karbar bakuncin gasar Olympic ta lokacin sanyi ta 2022
2015-03-05 16:04:20 cri

Mpana ya kara da cewa.. "Tafiya ce mai nisa amma ta kayatar da mu. Game da yadda wannan ziyara ta gudana, da gudummawar 'yan jarida dake tare damu. A gaskiya abinda muka gani ya burge mu matuka. Lallai kasar Sin ta himmatu wajen neman karbar bakuncin wannan gasa. Kuma duk da cewa bamu san kuri'un da ragowar kasashe zasu jefa ba, a matsayin mu na jakadu, muna yiwa kasar Sin fatan alheri bisa wannan bukata."

Tun dai ranar 3 ga watan Nuwambar shekarar 2013 ne kwamitin neman wannan gasa na kasar Sin ya mikawa kwamitin IOC takardun sa, kaza lika cikin watan Yulin bara IOC ya zabi birnin Beijing a matsayin daya daga biranen da suka cancanci shiga takara, kana birnin na Beijing ya mika nasa takardun shiri ga IOC a watan Janairun da ya gabata.

1 2 3 4 5 6 7 8 9 10
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China