in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Sin tana ci gaba da neman jirgin saman Malaysia da ya bace
2014-03-28 16:41:18 cri

Ko da yake, ana fuskantar mawuyacin yanayin sama, Sin na ci gaba da gudanar da aikin bincike domin gano jirgin sama na Malaysia wanda ya bace.

Wakilin musamman na gwamnatin kasar Sin, kuma mataimakin ministan harkokin wajen kasar Sin Zhang Yesui ya gana tare da jajantawa iyalan wadanda 'yan uwansu suka bace a birnin Kuala Lumpur na kasar Malaysia. Yana mai cewa, ya zuwa yanzu, Sin ta yi amfani da tauraron Bil Adam guda 21, jiragen ruwa fiye da 10 da kuma jiragen sama fiye da 10, aka tura su wannan yanki da zummar yin iyakacin kokarin gano Sinawa da ma sauran mutanen da wannan hadari ya rutsa da su.(Amina)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China