Xi ya amsa wasikar da tawagar jami’an ‘yan sandan kwantar da tarzoma suka aike masa
2024-04-09 20:49:55 CMG Hausa
Shugaban kasar Sin Xi Jinping ya amsa wasikar da tawagar jami’an ‘yan sandan kwantar da tarzoma na kasarsa suka aika masa, inda cikin martanin wasikar ya karfafa gwiwar su da su cimma nasarar samar da rundunar zamani ta musamman, daidai da mizanin kasa da kasa a fannin kwantar da tarzoma. (Saminu Alhassan)