31-Jul-2024
Yau Lahadi, an gudanar da taron manema labarai na taron shekara-shekara na majalisar wakilan jama’a ta NPC, inda ministan wajen Sin Wang Yi ya gabatar da sabbin ci gaba game da dangantakar Sin da Afirka. Wakiliyarmu Safiyah Ma ta halarci taron kuma ta tattauna da dan jarida daga kamfanin dillancin labarai na Najeriya wato NAN, Fortune Abang, ku kalli bidiyon don samun karin bayani.
03-Mar-2026
02-Mar-2026