HAUSA
Choose a language
Choose a language
Chinese Simplified
Chinese Traditional
Albanian
Arabic
Belarusian
Bengali
Bulgarian
Cambodian
Croatian
Czech
English
Esperanto
Filipino
French
German
Greek
Hausa
Hebrew
Hindi
Hungarian
Indonesian
Italian
Japanese
Korean
Laos
Malay
Mongol
Myanmar
Nepal
Persian
Polish
Portuguese
Pushtu
Romanian
Russian
Serbian
Sinhalese
Spanish
Swahili
Tamil
Thai
Turkish
Ukrainian
Urdu
Vietnamese
Shiga
Sin
Afirka
Sharhi
Hotuna
Bidiyo
Koyon Sinanci
China ABC
Tuntubarmu
Shiga
>
Afirka
Abdourahamne Tiani ya aika sakon taya murna ga Vladmir Putin bisa ga sake lashe zaben shugaban kasar Rasha
2024-03-19
Babban hafsan tsaron Najeriya ya isa garin Kaduna bayan samun rahoton sace karin mutane 87
2024-03-19
MTC da Huawei sun gudanar da gwajin 5G na farko a hukumance a Namibia
2024-03-19
Mai fashin baki: Taron Amurka kan demokraddiya nuna girman kai ne
2024-03-18
Majalisar gudanarwar kasar Libya ta jaddada goyon bayanta ga MDD domin tabbatar da an gudanar da zabe
2024-03-18
Sarkin Lesotho na sa ran yin hadin gwiwa a babban mataki da kasar Sin
2024-03-18
Hukumar kwastam a tashar ruwan Tincan Islan ta samu nasarar kame bindigu da alburusai da kuma haramtattun kwayoyi
2024-03-18
Kwamitin ceton kasa na CNSP ya yi allawadai tare da soke yarjejeniyar soja tare da kasar Amurka
2024-03-17
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta bukaci jihohin kasar da su samar da cibiyoyin lura da ingantuwar tsaro
2024-03-17
Rundunar sojin Najeriya ta nemi taimakon kasashen duniya a kokarin da take yi na ceton daliban da aka sace a Kaduna
2024-03-16
An ayyana filin jirgin sama na Zanzibar a matsayin daya daga cikin mafiya inganci a Afirka
2024-03-15
Kwamitin tsaron MDD ya amince da tsawaita wa’adin aikin tawagar UNMISS a Sudan ta kudu
2024-03-15
Jihohin Kano da Bauchi za su fara cin gajiyar shirin bankin duniya na samar da filayen kiwo irin na zamani
2024-03-15
Ana amfani da na’urar hakar mai ta zamani da kamfanin Sin ya kera a Uganda
2024-03-14
Kayayyakin wasanni kirar kasar Sin sun samu yabo a gasar wasannin Afirka ta 13
2024-03-14
Shugaban tarayyar Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya sanar da janye takunkumin kasarsa kan Nijar
2024-03-14
Najeriya ta sanar da bude kan iyakokinta ta sama da na kasa da jamhuriyyar Nijar
2024-03-14
Babban bankin Najeriya ya baiwa ma`aikatar aikin gona na kasar takin zamani na kusan naira biliyan 100
2024-03-14
Shugaban Najeriya ya lashin takobin ceton mutanen da aka sace ba tare da biya kudin fansa ba
2024-03-14
Kamfanin Huawei ya horas da matasa 241 a arewacin Uganda
2024-03-13
Faraministan Nijar Ali Mahaman Lamine Zeine ya tattauna tare da wata tawagar Amurka
2024-03-13
Gwamnatin tarayyar Najeriya za ta tsame hannunta daga bayar da tallafin wutan lantarki
2024-03-13
An yi kira ga ‘yan kasuwar Zimbabwe da su rungumi hadin gwiwa da sassan kasa da kasa bayan dage takunkuman Amurka
2024-03-12
AU da MDD za su yayata yaki da ta'addanci ta hanyar wasanni da al'adun Afirka
2024-03-12
Annobar sankarau ta hallaka mutane 22 a Yoben Najeriya
2024-03-12
Shugaban tarayyar Najeriya ya bukaci gwamnonin kasar da su kawo karshen matsalolin rikicin manoma da makiyaya
2024-03-12
Gabon: An ayyana ranar tattaunawa game da batun kawo karshen wa’adin rikon kwarya
2024-03-11
AU ta yi Allah wadai da sace dalibai yara da mata a Najeriya
2024-03-11
Al’ummar musulmi a tarayyar Najeriya su tashi da Azumin Ramadan a yau Litinin
2024-03-11
Shugaban tarayyar ya sake bayar da sabon umarnin ceto daliban da aka sace a jihar Kaduna
2024-03-11
AU ta bayyana matukar damuwa game da barazanar tsaro ga ci gaban Afirka
2024-03-11
Sanarwar kawancen masu kishin kasa domin ‘yancin kai na FPS kan halin da Nijar ke ciki ta fuskar al’umma, siyasa da tattalin arziki
2024-03-10
Jakadu daga kasashe 11 da EU sun ziyarci jihar Borno dake arewa maso gabashin Najeriya
2024-03-10
An yi taron dandalin tattaunawa tsakanin kwararrun Sin da Afirka a Tanzaniya
2024-03-09
Jakadan kasar Sin a Nijar Jiang feng ya gana da ministan kasuwanci da na kiwon lafiya na kasar Nijar
2024-03-09
An bude gasar wasannin Afirka karo na 13 a Ghana
2024-03-09
Shugaban tarayyar Najeriya ya yi Allah wadai da sace wasu mutane a jahohin Borno da Kaduna
2024-03-09
An yi zaman shugabannin rundunan sojojin kasashe mambobin kungiyar kasashen yankin Sahel
2024-03-08
Sin ta yi kira ga kasashen duniya da su tallafawa matakan siyasa a Sudan
2024-03-08
Sakatare Janar na MDD ya yi kira da tsagaita bude wuta a Sudan domin watan Ramadan
2024-03-08
Majalissar dattawan Najeriya ta bukaci da a sake nazari a game da manufar samar da wuta na kasa
2024-03-08
An yi bikin rantsar da sabbin mambobi guda 8 na hukumar COLDEFF
2024-03-07
Layin dogo tsakanin Lagos da Ibadan na kasar Nijeriya ya yi aiki yadda ya kamata fiye da kwanaki 1000
2024-03-07
An rufe taron koli na kafofin yada labarai dangane da kwaikwayon hazikancin dan Adam a Afrika
2024-03-07
Majalissar wakilan Najeriya ta bukaci saka mambobinta cikin tsarin sayar da shinkafa da hukumar kwastam ke gudanarwa
2024-03-07
Shugaban Senegal ya tsayar da ranar 24 ga watan Maris a matsayin ranar gudanar da zaben shugaban kasa da aka jinkirta
2024-03-07
An bude taron makamashi na "Africa Energy Indaba 2024"
2024-03-06
Sin da Aljeriya na fatan bunkasa hadin gwiwar raya tattalin arziki
2024-03-06
Kungiyar kwallon kafa ta kasa FENIFOOT ta yi allawadai da harin ’yan fashi da makami kan bas din dake dauke da ‘yan wasa AS SONICHAR
2024-03-06
Gwamnatin jihar Kebbi ta yi alkawarin samun alaka mai kyau da ’yan kasuwar kasar China
2024-03-06
Nijar-Benin: Ferefen jihar Gaya na ziyarar gani da ido a birnin Malanville na kasar Benin
2024-03-06
An yi kira ga kasashen Afirka da su lalubo tsare-tsaren samar da kudade domin ayyukan dakile sauyin yanayi
2024-03-05
Wata tawagar manyan jami’an kasar Nijar na ziyarar aiki a kasar Benin
2024-03-05
Gwamnatin Najeriya na kokarin tabbatar da karfafuwa tattalin arzikin kasar
2024-03-05
Sudan na neman a mayar da matsayinta na mamba a kungiyar AU
2024-03-04
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ce ta gano hanyar warware matsalolin wutar lantarki a kasar
2024-03-04
Shugaban kasar Saliyo na fatan hadin gwiwar aikin gona da lardin Hubei na kasar Sin
2024-03-03
Najeriya za ta fara samar da allurar zazzabin Lassa domin daina dogaro da na kasashen waje
2024-03-03
Gwamnatin jihar Jigawa za ta ci gaba da aikin titunan mota 17 dake sassan jihar
2024-03-02
Nijar-Benin: Bayan janye takunkumin CEDEAO, Nijar ta rike rufe iyakarta da Benin
2024-03-02
Faraministan rikon kwarya na kasar Nijar ya gana da ministan harkokin wajen kasar Congo
2024-03-01
Shugaban Najeriya ya kaddamar da layin dogo da kamfanin Sin ya gina a Legas
2024-03-01
Shugabannin Afirka sun yi kira da a karfafa hadin gwiwar bangarori daban-daban don magance matsalar muhalli
2024-03-01
Sojojin Nijeriya sun kashe wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne 974 a watan Fabrairu
2024-03-01
Dalibai 20 sun mutu sakamakon kamuwa da cutar Sankarau a jihar Yobe dake arewacin Najeriya
2024-03-01
Za a yi gasar kokowar gargajiya a birnin Zinder na Nijar
2024-02-29
Kasar Chadi za ta gudanar da zaben shugaban kasa a watan Mayu
2024-02-29
An bude babban taron duniya karo na 7 a kan batun makamashi a birnin Abuja dake tarayyar Najeriya
2024-02-29
Shugaban Saliyo Bio ya ajiye furanni a gaban hasumiyar tunawa da jaruman kasar Sin
2024-02-28
Babban bankin Nijeriya ya kara kudin ruwa zuwa kaso 22.75
2024-02-28
Kungiyar kwadago ta Najeriya ta sanar da dakatar da zanga-zanga a kasar
2024-02-28
Ministan harkokin wajen Nijar ya gana da shugaban tawagar tarayyar Turai da jakadun kasashe mambobin kungiyar EU
2024-02-28
An kaddamar da littafi a kan ka’idodjin da kamfanonin kasashen waje za su rinka bi wajen baiwa ’yan kasa aiki a Najeriya
2024-02-28
Jami’an Habasha: Nasarar Sin a fannin raya tattalin arzikin dijital abun misali ne
2024-02-27
Jami’an tsaro na hadin gwiwa na jihar Boboye sun kama abubuwa masu fashewa guda 1980
2024-02-27
Shugaban tarayyar Najeriya ya amince da rahoton Oronsaye wajen hade wasu ma’aikatu wuri guda tare da rushe wasu
2024-02-27
Yankin Dosso ya karbi bakuncin wata haduwar al’adun kan iyaka bisa taken hadin kan al’umma da zaman lafiya
2024-02-27
Manzon musamman na shugaban kasar Sin Xi Jinping ya halarci jana'izar marigayi shugaba kasar Namibia Hage Geingob
2024-02-26
Hukumar EFCC za ta binciki laifukan kudi 3,000
2024-02-26
Nijar za ta samu bunkasuwar tattalin arziki mafi karfi a Afrika a shekarar 2024, a cewar bankin BAD
2024-02-26
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta shirya tsaf domin fara rabon kayan abinci kyauta ga ’yan kasar
2024-02-26
Kungiyar Ecowas ta cire takunkumin da ta kakabawa kasashen Niger, Burkina Faso, Mali da kuma Guinea
2024-02-25
Kungiyar CEDEAO ta dauki niyyar janye takunkumi kan Nijar tare da aiwatarwa nan take
2024-02-25
An kaddamar da wata kungiyar ’yan makaranta ta AES tare da zaben dan Nijar a matsayin shugaban kungiyar
2024-02-25
Jamhuriyar Congo tana son karfafa zumunta da hadin gwiwa da Sin
2024-02-24
Hukumar kwastam a Najeriya ta kaddamar da shirin sayarwa al’ummar kasar shinkafa da sauran kayan abinci da ta kama daga masu fasa-kauri
2024-02-24
AU ta bayyana damuwa game da rikici a gabashin Jamhuriyar Demokradiyyar Congo
2024-02-23
Yakubu Gawon ya bukaci kungiyar Ecowas da ta cire takunkumi ga wasu kasashe
2024-02-23
Nijar kan tsakiyar tattaunawa tsakanin tsohon shugaban Najeriya Yakubu Gowon da shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu
2024-02-22
’Yan sanda sun bankado wata kungiyar masu fataucin makamai da miyagun kwayoyi a Dakoro dake yankin Maradi
2024-02-22
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ci burin samar da dala biliyan 10 domin farfado da darajar kudin kasar
2024-02-22
An yi kira ga kasashen Afirka da su rungumi tsarin tantance al’umma na dijital domin bunkasa tattalin arziki
2024-02-22
Wadanda suka mutu sakamakon zazzabin Lassa sun kai 14 a kudancin Najeriya
2024-02-22
Cibyar dakon kaya da kasar Sin ta gina na taimakawa bunkasar kayayyakin da ake fitarwa a kasar Uganda
2024-02-21
Masar ta yi takaicin gaza tsallakewar kudurin tsagaita wuta a Gaza
2024-02-21
A kalla ’yan Nijar bakin haure 141 dake zaune a Libiya suka iso birnin Yamai
2024-02-21
Gwamnatin tarayyar Najeriya da kamfanonin sarrafa siminti sun amince da karin farashin siminti
2024-02-21
’Yan sanda: ’Yan bindiga sun kashe jami’in jam’iyya mai mulkin Najeriya a jihar dake tsakiyar Najeriya
2024-02-20
Gwamnan jihar Kaduna: Ba ’yan Najeriya ne kadai ke fama da matsalar tsadar rayuwa ba, abun ya shafi duniya baki daya
2024-02-20
AU ta kaddamar da shirin shekaru goma na biyu na ajandar 2063
2024-02-20
Shugaban Guinea ya rushe gwamnatin kasar
2024-02-20
Kamfanonin wutar lantarki na gamayyar kasashen yankin Sahel AES za su taro a birnin Ouagadougou
2024-02-19
Gwamnan jihar Borno: jihar na fuskantar matsalar tashe-tashen bama-bamai da aka bibbinne a wasu manyan titunan jihar
2024-02-19
Shugaban hukumar zartaswar AU ya bayyana damuwa game da yawaitar kalubalen tsaro a Afirka
2024-02-18
Ma’aikatar ’yan sanda ta PJ ta kama wani gungun barayi a birnin Yamai
2024-02-18
Najeriya za ta samu dala biliyan 30 cikin tattalin arzikin ta daga masu saka jari ’yan kasa da na kasashen waje
2024-02-18
An bude taron kolin kungiyar tarayyar Afirka AU karo na 37
2024-02-17
An nada shugaba Tinubu a matsayin gwarzon kiwon lafiya na AU
2024-02-17
Gwamnatin Najeriya ta kaddamar da matakan kawo karshen matsalolin rikicin Fulani da Manoma a kasar
2024-02-17
Minister : Najeriya za ta dakatar da tallafin wutar lantarki
2024-02-16
Majalisar tsarin mulkin Senegal ta soke dokar dage zaben shugaban kasa
2024-02-16
Tsohon shugaba Issoufou Mahamadou na halartar wata haduwa kan Zlecaf a birnin Addis Ababa na kasar Habasha
2024-02-16
Hadin gwiwar taron gwamnoni tare da shugaban tarayyar Najeriya ya nuna kin amincewa da shigo da kayan abinci daga waje
2024-02-16
An mai da hankali ga matakan wanzar da zaman lafiya a Afirka yayin taron majalisar gudanarwar AU
2024-02-15
Gwamnatin tarayyar Najeriya za ta samar da jami’an tsaro da za su rinka kare manoma a gonakin su
2024-02-15
An yi bikin ranar rediyo ta duniya a jamhuriyyar Nijar
2024-02-14
Shugaban Ghana ya kaddamar da katafaren filin wasannin motsa jiki gabanin gasar wasanni ta nahiyar Afirka
2024-02-14
Matan gwamnoni a tarayyar Najeriya sun sha alwashin taimakawa hukumar yaki da sha da kuma fataucin miyagun kwayoyi ta kasar
2024-02-14
Shugaban tarayyar Najeriya ya ce yana goyon bayan duk wani shiri da zai kawo sauki ga alhazan kasar a bana
2024-02-13
Manyan jami’an kasashe mambobin kungiyar kasashen yankin Sahel AES na taro a birnin Ouagadougou
2024-02-13
Majalisar dokokin Najeriya za ta kafa doka kan albarkatun ma'adinai da ba a hako ba
2024-02-13
Hukumomin Nijar: An gano wata ma’ajiyar kayayyakin soja a tsakiya maso gabashin Nijar don kawo tashin hankalin cikin kasa
2024-02-12
Najeriya ta amince da bukatar kafa hukumar hadin gwiwa tsakanin ta da jamhuriyar Benin
2024-02-12
AFCON 2023: Cote d'Ivoire ta lashe kofin kwallon kafan Afirka
2024-02-12
Firaministan kasar Nijar ya gana da tawagar ‘yan Nijar dake zaune a kasar Benin
2024-02-11
Ministocin kudi na kasashen yammaci da tsakiyar Afrika sun bukaci karin rangwame daga bashin bankin duniya
2024-02-11
Sojojin Nijar sun dakile wani gungun mutane dauke da makamai a arewa maso gabashin birnin Arlit
2024-02-10
‘Yan kasar Sin mazauna birnin Kano dake arewacin Najeriya sun gudanar da liyafar murna sabuwar shekara Sinawa
2024-02-10
Shagalin murnar bikin bazara ya kayatar da masu kallo ’yan Tanzaniya da Sinawa
2024-02-09
Kungiyar Ecowas za ta bi matakan diplomasiyya game da ficewar wasu kasashe daga cikinta
2024-02-09
Tawagar tabbatar da zaman lafiya ta AU ta ziyarci Somaliya don tabbatar da mika mulki cikin kwanciyar hankali
2024-02-08
Babban jami’in wanzar da zaman lafiya na MDD ya bukaci kungiyar M23 da ta dakatar da kai hare-hare a gabashin DRC
2024-02-08
An sako jami’in Kamaru da aka yi garkuwa da shi
2024-02-08
Gwamnatin Najeriya na kokarin saukakawa al’ummar kasar matsalolin hauhawar farashin kayan abinci
2024-02-08
Cote d'Ivoire za ta karbi bakuncin bikin al'adun yammacin Afirka karo na farko
2024-02-07
’Yan sanda sun kama barayin da suka sace miliyan 55 na Sefa a jami’ar Mamadou Djibo dake birnin Tahoua
2024-02-07
An hada rukunin karshe na tashar samar da wutar lantarki da Sin ta gina a Uganda da layin wutar lantarki na kasa
2024-02-07
Gwamnonin Najeriya sun kawo shawarar mayar da shirin tallafin rance noma zuwa ma’aikatar gona maimakon babban bankin kasar
2024-02-07
An kaddamar da taron zuba jari kan masana’antar ma’adinai na Afirka karo na 30 a Afirka ta Kudu
2024-02-06
Ofishin gwamnan da’irar birnin Yamai ya tabbatar da bullowar cutar murar tsuntsaye H5N1
2024-02-06
NAFDAC:Kaso 50 na magungunan da ake shigar da su Najeriya na jabu ne
2024-02-06
An gudanar da bukukuwan shagalin murnar bikin bazara na CMG a Habasha
2024-02-05
An rantsar da Nangolo Mbumba a matsayin shugaban Namibia na hudu
2024-02-05
Gwamnatin jihar Nasarawa ta kaddamar da shirin kawo karshen karancin abinci mai gina jiki
2024-02-05
’Yan Nijar dake zaune a Cote d’Ivoire sun bayyana ra’ayoyinsu kan fitar Nijar daga kungiyar CEDEAO tare da fatan mafita ta sulhu
2024-02-05
An gudanar da bikin al’adu a Alkahira domin murnar sabuwar shekarar gargajiyar Sin
2024-02-05
An shirya bikin murnar sabuwar shekara ta Sinawa dake tafe a Abujan Najeriya
2024-02-05
WHO ta yi kira da a dauki matakan shawo kan hauhawar cutar daji a Afirka
2024-02-05
Shugaban Namibiya Geingob ya rasu a asibiti
2024-02-04
Shugaban Namibiya ya rasu
2024-02-04
Shugaban Senegal ya sanar da dage zaben shugaban kasa da aka shirya gudanarwa a ranar 25 ga watan Fabrairu
2024-02-04
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta sanya wa’adin shekaru uku domin farfado da kamfanin mulmula karafa na Ajaokuta dake jihar Kogi
2024-02-04
Kamfanonin kasar Sin sun ba da gudummawar kayayyakin yaki da cutar kwalara ga kasar Zimbabwe
2024-02-03
Faraministan Nijar na ziyarar aiki ta kwanaki uku a kasar Turkiyya
2024-02-03
Rundunar tsaron ruwan Najeriya ta lalata wasu haramtattun matatun mai guda uku a jihar Bayelsa
2024-02-03
Shugaba Bola Tinubu ya koka kan yadda ake zargin Najeriya a mastsayin kasa da ake yawan aikata laifuka ta kafar Intanet
2024-02-02
Kenya ta kaddamar da shirye-shiryen janyo hankalin masu yawon bude ido daga yammacin Afirka
2024-02-02
Sin za ta horas da jami’an gwamnatin Sudan ta Kudu dabarun kara kwarewar aiki a shekarar 2024
2024-02-02
Ministar wajen Afirka ta Kudu: Kasashe biyar sun zama mambobin BRICS a hukumance
2024-02-01
Kamaru za ta yi yaki da cin hanci da rashawa don inganta tattalin arzikin kasar
2024-02-01
Kasar Sin ta kasance babbar abokiyar cinikayyar nahiyar Afrika cikin shekaru 15 a jere
2024-02-01
Gwamnonin jihohin arewa maso yammacin Najeriya sun himmatu wajen kaddamar da rundunar tsaron sa kai a jihohinsu
2024-02-01
An gudanar da shagali kafin bikin bazara na CMG a Nairobi
2024-01-31
An yabawa tawagar ma’aikatan lafiya ta Sin dake aiki a DRC
2024-01-31
An kaddamar da kwamiti mai wakilai 37 da zai fito da sabon tsarin albashi ga ma’aikatan gwamnatin Najeriya
2024-01-31
MDD ta kaddamar da shirin jin kai na dalar Amurka biliyan 1.6 a Somalia
2024-01-31
Sojojin Sudan na ci gaba da fafatawa domin fatattakar dakarun RSF
2024-01-31
Karamar jakadiyar Sin dake Legas ta halarci bikin saukar jirgin ruwan dakon kaya mafi girma a Najeriya a tashar Lekki
2024-01-30
Xi ya tayawa Azali Assoumani murnar sake zaben shugaban Comoros ta wayar tarho
2024-01-30
Sin ta yi kira ga kotun hukunta manyan laifuka ta duniya da ta mutunta hurumin shari'ar Sudan
2024-01-30
Cote d’Ivoire ta fitar Senegal mai rike da kofin gasar AFCON
2024-01-30
Burkina Faso ta shiryawa duk wani abun da zai biyo bayan janyewarta daga ECOWAS
2024-01-30
Guterres ya yi Allah wadai da rikicin kabilancin da ya yi sanadiyar mutuwar dakarun wanzar da zaman lafiya biyu a yankin Abyei
2024-01-30
Gidauniyar tallafawa kasashe masu rauni ta kasar Qatar ta kaddamar da wasu ayyuka a birnin Maiduguri ta jihar Borno
2024-01-30
ECOWAS ta ce har yanzu kasashen yammacin Afirka uku mambobinta ne
2024-01-29
Kasashen AES da suka hada Burkina Faso, Nijar da Mali sun bayyana ficewarsu daga cikin kungiyar CEDEAO nan take
2024-01-29
An bayyana matsalar tsaro a matsayin abun dake kawo koma baya ga ci gaban harkokin noma a jihar Sokoto
2024-01-29
Gwamnatin jihar Plato: ayyukan dillalan kwayoyi ne babban dalilin da yake haifar da rashin zaman lafiya a jihar
2024-01-28
Shugaban Ghana Ya Kaddamar Da Sabuwar Matatar Man Fetur Da Sin Ta Gina A Kasar
2024-01-27
Najeriya za ta fara aiwatar da yarjejeniyarta da MDD wajen kawo karshen shigar kananan yara ayyukan ta’addanci
2024-01-27
Faraministan kasar Nijar ya yi allawadai da halayyar kungiyar CEDEAO a yayin wani taron manema labarai a birnin Yamai
2024-01-26
Ghana za ta dage bukatar neman biza ga 'yan Afirka masu ziyara nan da 2024
2024-01-26
An yi hasashen tattalin arzikin Afirka zai karu da kashi 3.5 a shekarar 2024
2024-01-26
Sama da mutane 30 ne suka mutu bayan barkewar wani sabon rikici a yankin Mangu ta jihar Plateau
2024-01-26
Babban jami’in MDD ya yi kira da dauki matakin gaggawa don yaki da ta’addanci a Afirka
2024-01-25
An kawo shawarar Najeriya ta yi koyi da matakan da kasar China ta bi wajen bunkasa ci gaba tare da martaba al’adu
2024-01-25
Shugabannin Masar da Rasha sun aza harsashin kafa sabon sashen tashar makamashin nukiliya
2024-01-24
Shugaban majalisar dokokin kasar Sin ya gana da takwaransa na kasar Djibouti
2024-01-24
Najeriya da Indiya sun sanya hannu kan yarjejeniyar fahimtar juna game da sabbin hanyoyin samar da makamashi
2024-01-24
Shugaban Najeriya ya ba da umarnin fadada shirin ba da lamunin karatu ga dalibai don hada da bunkasa fasaha
2024-01-23
Jami’in Sin ya halarci bikin rantsar da shugaban kasar Laberiya
2024-01-23
Mutane 16 ne suka mutu a hatsarin mota da ya auku a arewacin Najeriya
2024-01-23
Masana kimiyyar sirrai na Najeriya za su inganta kwayoyin hallittar amfanin gona
2024-01-23
Wakiliyar musamman ta shugaban kasar Sin ta halarci bikin rantsar da shugaban Jamhuriyar Demokradiyyar Kongo
2024-01-22
An kaddamar da aikin ginin rukunin gidaje 1,500 a jihar Jigawa ta Najeriya
2024-01-22
Sin ta yaba da kokarin kasashe ‘yan ba ruwanmu wajen ciyar da zaman lafiya gaba a duniya
2024-01-21
An rantsar da Tshisekedi a matsayin shugaban DRC
2024-01-21
Sudan ta dakatar da zama mamba a kungiyar IGAD
2024-01-21
Gwamnatin Najeriya: kamfanonin hakar ma’adanai na taka rawa ga ci gaban tattalin arziki kasar
2024-01-21
Rundunar ’yan sandan Najeriya ta kaddamar da dakarun tunkari matsalar garkuwa da mutane a Abuja
2024-01-20
Jami’ar Majalisar Dinkin Duniya ta yi kira da a samar da agajin gaggawa don magance rikicin Nijar
2024-01-19
Angola na samar da ganga miliyan 1.098 na danyen mai a kullum a shekarar 2023
2024-01-19
Wang Yi Ya Gana Da Takwaransa Na Cote Di’voire
2024-01-19
Sin da Kamaru sun yi alkawarin kara samun sabbin nasarori a hadin gwiwar dake tsakaninsu
2024-01-19
Ma’aikatar tsaron Najeriya ta bukaci ’yan kasar da su daina biyan kudin fansa ga masu garkuwa da mutane
2024-01-19
Sin da Cote d'Ivoire za su fadada hadin gwiwa a tsakaninsu
2024-01-18
Shugaban Togo ya gana da ministan harkokin wajen Sin
2024-01-18
Tinubu: Ilimi shi ne kawai mafita da zai kawo karshen matsalolin garkuwa da mutane a Najeriya
2024-01-18
Wakiliyar musamman ta shugaban kasar Sin za ta halarci bikin rantsar da shugaban kasar DR Congo
2024-01-17
Ministan harkokin wajen kasar Sin ya yaba da abota da goyon bayan juna da Togo
2024-01-17
An jaddada matsayin Najeriya na goyon bayan manufar kasancewar kasar Sin daya tak a duniya
2024-01-17
Sin Da Algeria Sun Lashi Takobin Ci Gaba Da Goyon Bayan Juna Da Hadin Gwiwa
2024-01-17
Bola Tinubu:Har yanzu Muhammadu Buhari ba ya yi masa katsalandan a gwamnati
2024-01-17
Shugaban kasar Tunisiya ya gana da Wang Yi
2024-01-16
Wani kwale kwale dauke da fasinjoji sama da 100 ya kife a yankin tsakiyar Nijeriya
2024-01-16
Shugaban kungiyar tarayyar Afirka ya sake nanata yadda samar da kasashe biyu zai kawo karshen rikicin Isra’ila da Falasdinu
2024-01-16
Gwamnatin Najeriya ta shirya bikin aza furanni domin girmama tsoffin sojojin da suka mutu a fagen fama
2024-01-16
Wang Yi ya bayyana sabon kwalejin da Sin ta gina a Tunisia a matsayin sabuwar alama ta zumunta
2024-01-15
Wakilin MDD ya bayyana fatansa game da samun zaman lafiya a Sudan
2024-01-15
Zambiya ta sanar da karin matakan magance cutar kwalara
2024-01-15
Jakadan Sin a Nijar ya gana da shugaban gwamnatin sojan kasar
2024-01-15
Ministan wajen kasar Sin ya yi tsokaci kan yanayin da ake ciki a shiyyoyi daban daban
2024-01-15
Za a gyara titunan da suke kan iyakokin dake jihar Borno
2024-01-15
Cote d’Ivoire ta lallasa Guinea-Bissau a wasa na farko na gasar cin kofin nahiyar Afrika
2024-01-14
Gwamnatin tarayyar Najeriya za ta fara aikin kawar da dazukan da suka zama maboyar ’yan ta’adda
2024-01-14
Gwamnatin Zimbabwe ta yabawa ci gaban da ake samu a masana'antar samar da karafa da Sin ta zubawa jari
2024-01-13
Za ta kashe dala miliyan 156 wajen aikin inganta layukan dakon wuta daga Najeriya zuwa kasashe 4 makwabta
2024-01-13
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Da Su Goyi Bayan Kasashen Yammacin Afirka Da Na Sahel
2024-01-12
Sojojin Najeriya sun kashe ’yan bindiga 86 a wani samame
2024-01-12
An bude gadar da kasar Sin ta gina a birnin Abidjan a hukumance
2024-01-12
Gungun ’yan ta’adda sun kai hari kan wani kauyen jihar Katsina
2024-01-12
Kasar Sin ta bayar da gudunmuwar tantuna domin ‘yan gudun hijira da wadanda ambaliyar ruwa ta shafa a Sudan ta Kudu
2024-01-11
Najeriya za ta goyi bayan yarjejeniyar ciniki ba tare da shinge ba tsakanin kasashen dake nahiyar Afrika
2024-01-11
Yakin Sudan ya haifar da matsalar gudun hijira mafi girma a duniya
2024-01-11
Kasashen Sin da Saliyo sun yi alkawarin hada gwiwa domin yaki da cututtuka masu yaduwa
2024-01-11
An sake zaben shugaban Kongo Kinshasa Felix Tshisekedi
2024-01-10
Tattalin arzikin yankin Afirka dake kudu da hamadar Sahara ya karu da kaso 2.9 a 2023
2024-01-10
Hukumar EFCC ta Nijeriya ta fara binciken dakatacciyar minista da ake zargi da badakalar kudi
2024-01-10
Gwamnatin jihar Jigawa ta samar da kwamitin kwato makiyayu da burtalai da wasu suka mallake ba bisa ka`ida ba a jihar
2024-01-10
Shugaban Nijeriya ya dakatar da minista bisa zargin badakalar kudi
2024-01-09
Gwamnatin Najeriya za ta gina kananan makarantun sakandire na koyon sana’o’in hannu
2024-01-09
Sojojin dake mulki a Nijar sun saki dan Mohamed Bazoum
2024-01-09
Equatorial Guinea za ta daukaka huldarta da Sin zuwa wani sabon matsayi, in ji shugaban kasar
2024-01-08
Sudan: A fara aiwatar da “sanarwar Jeddah” domin shimfida cikakken zaman lafiya
2024-01-08
Hukumar kwastam ta Najeriya ta saki wata motar dakon kudi da ake amfani da ita wajen fasa kaurin shinkafar waje
2024-01-08
Wani gidan abinci mallakin dan kasar Sin ya rabar da kayan masarufi ga marayu da masu karamin karfi a Kano
2024-01-07
An kama tsohon ministan makamashin Nijar tare da tusa keyarsa gidan kason birnin Yamai
2024-01-06
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta fara daukar matakai wajen rage farashin kayan abinci a kasar
2024-01-06
Gwamnatin jihar Sakkwato: An samu ci gaba mai yawa a aikin wanzar da tsaro a jihar
2024-01-05
An tuhumi tsohon shugaban kasar Saliyo da laifin cin amanar kasa
2024-01-04
Gwamnatin tarayyar Najeriya za ta hada hannu da jihar Jigawa wajen kammala babban aikin samar da ruwa a birnin Dutse
2024-01-04
An ceto sama da bakin haure 17,000 daga gabar tekun Libya a 2023
2024-01-03
Faransa ta rufe ofishin jakadancin ta dake Nijar a hukumance
2024-01-03
Kungiyar gwamnonin arewa ta tsakiyar Najeriya ta bayar da gudummawar naira miliyan 100 ga wadanda harin Filato ya shafa
2024-01-03
Jarin Sin ya bunkasa sashen sabbin makamashi a Zimbabwe
2024-01-02
Hadin gwiwar Sin da Habasha na kara samun tagomashi a sassa daban daban
2024-01-02
An nada tsohon shugaban ‘yan adawa a matsayin firaministan Chadi
2024-01-02
Shugaban Najeriya ya sanya hannu kan dokar kasafin kudin shekara ta 2024
2024-01-02
Shugaban Chadi: Kasarsa ta koma hanyar shiga sabuwar jamhuriya
2024-01-01
An sake zabar Felix Tshisekedia matsayin shugaban DR Congo
2024-01-01
Shugaban tarayyar Najeriya ya tura wasu ministoci biyu zuwa jihar Filato bayan wani hari da aka sake kaiwa a ranar Asabar
2024-01-01
Babban sakataren MDD ya yabawa tawagar MINUSMA da ta kammala aikinta a Mali
2023-12-31
Rundunar tsaron Najeriya ta tabbatar da kashe ’yan ta’adda 6,880 a tsakanin 2023
2023-12-31
Afirka ta kudu ta gurfanar da Isra’ila gaban kotun ICJ game da zargin kisan kiyashi a Gaza
2023-12-30
Kamfanin gine-gine na kasar Sin TEC ya kaddamar da fara aikin gadoji a cikin birnin Kano
2023-12-30
Sin ta tallafawa wadanda suka rasa matsugunnansu a Sudan ta kudu
2023-12-29
Shugaban Somaliya ya sha alwashin zage damtse wajen yaki da ta'addanci a shekarar 2024
2023-12-29
Tawagar MINUSMA ta kammala aikinta a Timbuktun kasar Mali
2023-12-29
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta bayar da kwangilar gina kamfanonin casar shinkafa a wasu jihohi 10 na kasar
2023-12-29
Matsalar tsaro ta sanya a sake rufe wasu kasuwannin sayar da shanu guda 11 a jihar Zamfara
2023-12-28
Nana Akufo-Addo: Tattalin arzikin Ghana na farfadowa
2023-12-27
Rundunar sojin Najeriya: Dole a dauki kwararan matakin dakile ’yan ta’adda da masu tada kayar baya
2023-12-27
Hadarin mota ya hallaka mutane 11 a arewacin Najeriya
2023-12-26
Sama da mutane 100 ne suka rasa rayukan su yayin wani hari da aka kai wasu kananan hukumomi 3 a jihar Filato
2023-12-26
Ministan harkokin wajen kasar Nijar ya halarci wani taron da ya hada kasashen AES da Morroko a birnin Marrakech
2023-12-25
Rikici ya haddasa mutuwar mutane 16 a Najeriya
2023-12-25
An ceto mutane 66 da aka yi garkuwa da su a jihar Sakkwato
2023-12-25
Wani hari ta sama da sojojin Isra’ila suka kaddamar kan sansanin ’yan gudun hijira dake tsakiyar Gaza ya hallaka a kalla mutum 70
2023-12-25
Faransa ta sanar da rufe ofishin jakadancinta da ke Nijar
2023-12-25
Morocco da wasu kasashen yankin Sahel sun tattauna kan karfafa alaka a yankin su
2023-12-24
Gwamnatin Najeriya ta ce cusa akidar kishin kasa a zukatan al’umma shi ne babban matakin da zai yi maganin matsalar tsaro a kasa
2023-12-24
Kason karshe na Sojojin Faransa sun bar janhuriyar Nijar
2023-12-23
Antonio Guterres ya yi maraba da kudurin kwamitin tsaro game da samar da kudaden ayyukan wanzar da zaman lafiya karkashin AU
2023-12-23
Kamfanin gine-gine na kasar Sin CGC zai gina gadojin kasa biyu a jihar Kano
2023-12-23
UNHCR: Kamaru ta karbi ‘yan gudun hijirar Najeriya 12,000 a bana
2023-12-22
Wakilin Sin: Ya dace a daidaita batun kiyaye zaman lafiya na AU ta hanyoyin Afirka
2023-12-22
Bola Ahmed Tinubu: Babu batun yafiya ga wadanda suka yi sanadin harin bom a kauyen Kaduna
2023-12-22
Angola ta sanar da ficewa daga kungiyar OPEC
2023-12-22
Gwamnatin Najeriya ta kammala aikin gyaran matatar man dake Fatakwal
2023-12-22
An tsawaita kada kuri'a a zaben gama-gari a Jamhuriyar Demokradiyyar Kongo
2023-12-21
Gwamnatin Najeriya ta sanar da yin tafiye-tafiye kyauta ta jiragen kasa ga ’yan kasar a lokutan Kirsimeti da sabuwar shekara
2023-12-21
Majalissar wakilan tarayyar Najeriya ta bukaci da a fara amfani da kudin Yuan na kasar Sin a matsayin kudin musaya a kasar
2023-12-21
An kama wasu gungun barayi ’yan ta’adda da ke fashi da makami anan birnin Yamai
2023-12-20
Gwamnatin tarayyar Najeriya tace karuwar yaran da basa zuwa makaranta a arewacin kasar barazana ne babba
2023-12-20
Sin ya yi kira ga al’ummar kasa da kasa su taimakawa Libya gano hanyar ci gaba da ta dace da yanayin kasar
2023-12-19
Kamfanin mai na tarayyar Najeriya ya yi alkawarin rinka samar da gangar danyen mai miliyan 2 a kullum daga shekara mai zuwa
2023-12-19
Guinea: Adadin wadanda suka mutu a gobarar da ta tashi a wata ma'ajiyar ajiyar kaya ya kawu zuwa 13
2023-12-19
Shugaban Masar mai ci ya lashe zaben shugabancin kasar da 89.6%
2023-12-19
Jawabin shugaban CNSP zuwa ga ’yan kasa albarkacin cikon shekaru 65 da Nijar ta zama jamhuriya
2023-12-18
Bangarorin dake rikici da juna a Sudan na ci gaba da musayar wuta a yankin tsakiyar kasar
2023-12-18
Ma’aikatar harkokin wajen Sudan ta kori jami’an diflomasiyyar Chadi guda 4
2023-12-18
Wakilin Sin na musamman ya halarci bikin rantsar da shugaban Madagascar
2023-12-18
’Yan ta’adda sun hallaka wasu manoma hudu a yayin da suke aikin girbin hatsi a jihar Katsina
2023-12-18
Aljeriya ta amince da shiga yarjejeniyar AfCFTA
2023-12-17
Najeriya: Hauhawar farashin kaya ya karu zuwa kaso 28.2 bisa dari a watan Nuwamba
2023-12-17
Mutane 61 sun mutu sakamakon nutsewar jirgin ruwa a tekun dake arewacin Libiya
2023-12-17
Majalissar dattawan Najeriya ta bukaci samun kaso 10 a kasafin da ake warewa bangaren noma
2023-12-17
ECOWAS ta dakatar da wakilcin Nijar a hukumance
2023-12-16
Taron gwamnonin arewa ya bukaci a gudanar da bincike game da harin bom da dakarun sojin Najeriya suka kai a wani kauye dake jihar Kaduna
2023-12-16
Kasar Sin ta yi kira ga bangarorin Sudan ta Kudu da su samar da yanayin gudanar da zabe
2023-12-15
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta musanta zargin bankin duniya dake nuna cewa har yanzu ba a janye tallafin mai ba a kasar
2023-12-15
Janyewar sojojin Faransa daga Nijar na ci gaba da gudana kamar yadda aka tsaida
2023-12-15
Ministan wajen Angola: Manyan ababen more rayuwa da kamfanonin Sin suka gina a kasar Angola sun inganta ci gaban kasar
2023-12-14
Mataimakin babban darektan WTO: Hadin gwiwar Sin da Afirka na sa kaimi ga bunkasuwar tattalin arziki na dijital a Afirka
2023-12-14
Kasashen Afirka na kara azamar kafa cibiyoyin hada hadar kudi na nahiyar
2023-12-14
Yan bindiga sun harbe mutane 6 a kudancin Najeriya
2023-12-14
Rundunar tsaron Najeriya ta ce babban aikinta shi ne kare al’umma da ’yan cin kasa sabanin yadda wasu ke kallon ta
2023-12-14
Firaministan Jamhuriyar Kongo: Ko da yaushe kasar Sin ba ta dakatar da tallafi da goyon baya
2023-12-13
MDD: Adadin masu fama da yunwa a tsakiya da yammacin Afirka zai kai mutum miliyan 49.5 a shekarar badi
2023-12-13
Najeriya za ta kara adadin kudaden da take warewa bangaren kiwon lafiya a kasafin kudin 2024
2023-12-13
Jami'in MDD: Kasar Sin ta ba da babbar gudummawa ga wadatar abinci a duniya
2023-12-12
ECOWAS za ta sassauta takunkumin da ta kakaba wa Nijar sannu a hankali
2023-12-11
Babban Jami’in Jaridar Aljeriya: BRI Ta Inganta Hakkin Dan Adam A Kasashen Dake Raya Shawarar
2023-12-11
An fara kada kuri’u a babban zaben Masar
2023-12-11
Sudan ta kudu ta janye sojojinta daga gabashin DRC
2023-12-11
Tsoffin Daliban Kenya Da Sin Sun Yi Murnar Cika Shekaru 60 Da Kulla Alaka Tsakanin Sin Da Kenya
2023-12-10
Tawagar MINUSMA ta kammala janyewa daga tsakiyar Mali
2023-12-10
Kungiyar kwallon kafa ta kasa MENA A ta samu wani sabon koci
2023-12-10
COP28: Sin da Afirka za su bunkasa hadin gwiwa a fannin raya kananan ayyukan samar da makamashi mai tsafta
2023-12-09
Ministan wajen kasar Sin ya gana da takwaransa na Mali
2023-12-09
An gayyaci tsohon shugaban kasar Saliyo Koroma domin amsa tambayoyi kan yunkurin juyin mulki
2023-12-08
AU da hukumomin MDD sun bukaci daukar matakan gaggawa don kawo karshen matsalar yunwa a Afirka
2023-12-08
Sojojin Najeriya sun bayyana nadama game da hari ta sama bisa kuskure da ya kashe mutane 85
2023-12-08
Kamfanin Sin ya kammala bangare na biyu na aikin gina yankin masana’antu na kasa da kasa a Senegal
2023-12-07
An fara aiki da cibiyar buga muhimman takardu ta AU da Sin ta ba da taimakon ginawa
2023-12-07
Cibiyoyin ilimi na Sin da Habasha sun amince da bunkasa kwarewa a fannin fasaha
2023-12-07
An yabawa Sin kan taimakon ilimi ga dalibai masu rauni a Habasha
2023-12-06
Shugaban Najeriya ya bayar da umarnin gudanar da bincike game da harin da sojojin kasar suka kai wani kauye bisa kuskure
2023-12-06
An rufe kamfanin tace ruwa dake Harare sakamakon fari da El Nino ta haddasa
2023-12-06
A kalla mutane 85 sun rasu sakamakon harin kuskure da sojojin Najeriya suka kaddamar a wani kauye
2023-12-05
Libya ta tusa keyar 'yan ci-rani 147 zuwa Najeriya
2023-12-05
Ganawar musanya tsakanin kasashen Nijar da Rasha a birnin Yamai
2023-12-05
Sojojin Somaliya sun kashe mayakan al-Shabab 60 a yankin tsakiyar kasar
2023-12-04
Ministan kasa kuma ministan tsaron kasa, janar Salifou Modi ya karbi wata tagawar kasar Rasha a birnin Yamai
2023-12-04
Al-Burhan: Ba za a amince da duk wata tattaunawar zaman lafiya da ba za ta cika burin Sudan ba
2023-12-04
Shugaban Guinea-Bissau ya tabbatar da yunkurin kifar da gwamnatinsa
2023-12-03
Jagororin Afirka sun kaddamar da shirin bunkasa masana’antu marasa gurbata yanayi yayin taron COP28
2023-12-03
Nijar da Burkina Faso sun sanar da janyewa daga kungiyar G5 Sahel
2023-12-03
An kawo karshen musayar wuta tsakanin jami’an tsaron kasar Guinea Bissau da dakarun soji na musamman
2023-12-01
WHO ta bukaci al’ummomi su jagoranci shirye-shiryen fatattakar cutar kanjamau daga Afrika
2023-12-01
Kusan mayaka 4,000 na BH da ’yan aware ne suka ajiye makamai a Kamaru tun daga 2018
2023-12-01
An amince da kudurin raya Afirka ta amfani da yanar gizo da bunkasa tattalin arziki
2023-11-30
AU ta yi kira ga kasashen Afirka da su kawo karshen cin zarafin mata da 'yan mata
2023-11-30
Najeriya na fatan samun bunkasuwar kashi 3.76 na tattalin arziki a shekarar 2024
2023-11-30
Ambaliyar ruwa ta hallaka kusan mutum 270 a yankin hakon Afirka
2023-11-30
Jakadan Sin a Nijar ya gana da shugaban kwamitin tsaron kasar
2023-11-29
Gwamnatin Saliyo ta bayyana matsalar da ta faru ranar Lahadi a matsayin yunkurin juyin mulkin da bai yi nasara ba
2023-11-29
Shugaban Najeriya zai gabatar da shawarar samar da karin tallafin kudi da fasaha a taron COP28
2023-11-29
Masana kimiyya da matasan Afirka su yi kira da a gaggauta komawa amfani da makamashi da ake iya sabuntawa
2023-11-29
Ghana ta lashi takobin ci gaba da aiwatar da manufar kudi mai tsauri
2023-11-28
Kungiyoyin fararen hula na Nijar sun bukaci da a janye takunkumin CEDEAO dana UEMOA da aka sanya wa Nijar
2023-11-28
Gwamnatin Sudan da IGAD sun amince da kiran taron gaggawa game da rikicin Sudan
2023-11-27
Shugaban Saliyo: An kama jagororin dake da hannu a harin da aka kai barikin soji
2023-11-27
Ana gaggauta daukar matakan shawo kan mummunan tasirin ambaliya a Somaliya
2023-11-27
Shugaban Saliyo ya bukaci hadin kan kasar bayan matsalar tsaro da aka samu a barikin sojoji
2023-11-26
‘Yan ta’adda sun yi garkuwa da mutane kimanin 150 a Najeriya
2023-11-26
Tanzaniya ta yaba wa kasar Sin game da hadin gwiwa a fannin ilimin fasaha da na sana’a
2023-11-26
Shugaban majalisar mulki ta rikon kwarya ta Sudan zai tattauna yanayin kasarsa da shugaban Djibouti
2023-11-26
Shugaban kasar Madagascar Andry Rajoelina ya sake lashe zaben shugaban kasa
2023-11-25
Cike Gibin Ababen More Rayuwa A Afrika Na Da Muhimmanci Wajen Cimma Burikan Tunkarar Sauyin Yanayi
2023-11-25
Shugaban Africa CDC Ya Yaba Da Hadin Gwiwar Sin Da Afrika A Bangaren Kiwon Lafiyar Al’umma
2023-11-24
Shugaban kasar Nijar Abdourahamne Tiani ya kai ziyarar aiki da abokantaka a kasashen Mali da Burkina Faso
2023-11-24
An kaddamar da helkwatar shiyya ta MDD a Senegal
2023-11-24
Za a dawo da ’yan Najeriya dake gudun hijira a kasashen Kamaru da Chadi da Janhuriyyar Nijar zuwa garuruwan su
2023-11-24
Kamfanonin hada-hadar hannayen jari na Afirka sun gana a Nairobi
2023-11-24
Wakilan majalissar kungiyar ECOWAS sun bukaci da a janye takunkumin da aka kakabawa jamhuriyyar Nijar
2023-11-23
Wasu ’yan bindiga sun hallaka a kalla fararen hula 9 a wata kasuwa dake Kamaru
2023-11-22
Majalissar dokokin kasar Afirka ta kudu ta kada kuri’ar rufe ofishin jakadancin Isra’ila dake Pretoria
2023-11-22
An kaddamar da kwamatin jagorancin shirin samar da kwararru a Najeriya
2023-11-22
Kimanin yaran Nijeriya miliyan 100 ne ke fuskantar mummunan tasirin sauyin yanayi
2023-11-21
An yi wata ganawa a birnin Yamai tsakanin faraministan gwamnatin rikon kwaryar Nijar da wakilin bankin duniya dake kasar
2023-11-21
Najeriya ta nemi hadin kan kasashen yammacin Afrika wajen dakile yaduwar kudaden haram a Nahiyar
2023-11-21
Kamfanin RIIFO na kasar Sin zai kaddamar da katafaren kamfanin samar da bututan roba a Habasha
2023-11-21
Wasu sassan Najeriya na ci gaba da fama da cutar mashako
2023-11-21
Sin ta taimaka wajen gudanar da shirin horas da daliban jami’ar IPRC ta Rwanda
2023-11-20
An fara yakin neman zabe a DRC
2023-11-20
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta sallami fursunoni 4,068 da suke tsare a sassan kasar daban daban
2023-11-20
Haduran hanya sun kashe mutane 1220 da raunata fiye da 11879 a jamhuriyar Nijar a shekarar 2022
2023-11-19
Masana Sun Yi Kira Da A Karfafa Hadin Gwiwa Karkashin BRI Domin Bunkasa Ayyukan Masana’antu A Nahiyar Afrika
2023-11-19
Za a samar da hukumar lura da harkokin filaye da gine-ginen muhalli a Najeriya
2023-11-19
‘Yan Nijar na gida da waje sun bayyana fatan wata dangantaka ta moriyar juna tare da kasar Sin
2023-11-18
Shugaban kasar Liberia ya amince da shan kaye a babban zaben kasar
2023-11-18
An kaddamar da sabbin sharudan yarjejeniyar cigaba ga yankunan da ake hakar ma`adanai a Najeriya
2023-11-18
ECOWAS Ta kafa cibiyar samar da bayanai don inganta tsarin samar da wutar lantarki
2023-11-18
Masana: Wajibi ne Amerika ta samu sulhu da China muddin tana son dorewar tagomashinta a kasashen duniya
2023-11-17
Malamai da dalibai 'yan Tanzaniya 132 sun lashe lambar yabo ta jakadan kasar Sin saboda kwazo a harshen Sinanci
2023-11-17
Masanin Najeriya: Ziyarar za ta ba da ma’ana kwarai da gaske ga kasashen Sin da Amurka
2023-11-16
Sin da Afirka sun yi alkawarin ba da tallafin kudi don inganta hadin gwiwar shawarar “Ziri Daya da Hanya Daya”
2023-11-16
Gwamnatin Najeriya ta kaddamar da kwamatin wocin gadi kan taro akan sauyin yanayi na duniya da za a gudanar COP28
2023-11-15
Ofishin jakadancin Sin ya ba da gudummawar kayayyaki ga gidan marayu da Sinawa ke taimakawa a Zimbabwe
2023-11-15
Masar za ta tura karin tan 650 na kayan abinci zuwa Gaza
2023-11-15
Wakilan Sin da Kenya sun halarci dandalin tattaunawa kan hanyoyin zamanintar da kasa
2023-11-15
Sojojin Najeriya sun yi nasarar halaka 'yan bindiga 3 a wani samame da suka kai
2023-11-14
Za a dawo da alakar sufurin jiragen sama kai tsaye tsakanin Najeriya da kasar Aljeriya
2023-11-14
Daurarru 140 ne dake gidan yarin Kano suke jiran a zartar masu da hukuncin kisa
2023-11-13
Jami`an `yan sandan Najeriya sun kammala samun horo a kasar Sin a kan dabarun dakile aikata laifukan ta hanyar yanar gizo
2023-11-12
Afirka CDC ta bude dakin gwaje-gwajen bincike da Sin ta samar
2023-11-11
Najeriya ta ce tana marhabin da gudumowar kasashen duniya domin kyautata sha`anin demokradiyyar ta.
2023-11-11
An fitar da rahoton yadda kamfanonin Sin ke sauke nauyin al’umma a Afrika
2023-11-10
Rahoton MDD: Afirka na samun ci gaba a fannin amfani da hidimomin hada hadar kudi kai tsaye ta na’urorin zamani
2023-11-10
Hukumar kwastam a Najeriya ta fara daukar matakai na rage cunkoson kaya a tasoshin ruwan kasar
2023-11-10
An gudanar da taron karawa juna sani kan tsaro da raya dangantakar Sin da Afirka a Zimbabwe
2023-11-09
An bude dandalin zuba jari na Afirka na 2023 a Morocco
2023-11-09
Ma’aikatar ayyukan jin kai a Najeriya za ta hada kai da hukumar kidayar jama’a wajen bayar da tallafi ga ’yan kasa
2023-11-09
Li Qiang ya aike da sakon taya murna ga sabon firaministan kasar Kwadifwa
2023-11-08
AU ta bayyana matukar damuwa game da ci gaba da samar da kudi ga ‘yan ta’adda a Afrika
2023-11-08
Gwamnatin jihar Kebbi ta sanya hannu kan yarjejeniyar kwangila da wani kamfanin kasar Sin
2023-11-08
Dai Bing: Wanzar da zaman lafiya a yankin Abyei na da matukar muhimmanci
2023-11-07
Shugaban Uganda ya soki Amurka dangane da cire kasarsa daga yarjejeniyar kasuwanci
2023-11-07
’Yan ta’adda sun halaka mutane 9 a wajen bikin Maulidi a jihar Katsina
2023-11-07
Rundunar tsaro a Najeriya ta musanta batun yunkurin juyin mulki a kasar
2023-11-06
An sake damke tsohon shugaban gwamnatin mulkin sojan Guinea da ya tsere daga gidan kaso
2023-11-05
UNICEF-Gaza mayar da hankali kan yin rijistar haihuwa yana tauye hakkokin kananan yara da dama a Najeriya
2023-11-05
Wajibi ne Afrika ta tsara sabon tsarin ka’idojin cudanyar al’umma da gwamnatoci domin samun ci gaba mai dorewa
2023-11-04
‘Yan kungiyar Boko Haram sun kai hari yankin karamar hukumar Geidam dake jihar Yobe
2023-11-04
Nijeriya na tattaunawa da bangaren kasar Sin a bangarorin tsaro
2023-11-03
Firaministan DR Congo ya kaddamar da cibiyar bayanai da Huawei ya gina
2023-11-03
Jakadan Palasdinu a Najeriya ya ziyarci jihar Kano
2023-11-03
Jakadan Sin dake Nijar ya halarci bikin murnar fara aikin hadin gwiwar Sin da Nijar na hakar man fetur
2023-11-02
Bikin al’adu na inganta mu’amalar al’adun Sin da Najeriya
2023-11-02
‘Yan sanda: ‘Yan Boko Haram sun kashe akalla mutane 40 a jihar Yobe ta Najeriya
2023-11-02
Jihohin dake arewacin Najeriya za su rinka aiki tare wajen lura da kan iyakoki
2023-11-02
Masar ta karbi Palasdinawan da suka jikkata ta mashigar Rafah
2023-11-01
Tawagar wakilan JKS ta ziyarci kasar Kamaru
2023-11-01
Aikin shimfida bututun gas daga Ajaokuta zuwa Kano ya ci kaso 80 na kammaluwarsa
2023-11-01
A kalla kamfanonin Sin 30 ne za su halarci bikin makon samarwa da tallata tufafi na Afirka
2023-11-01
A kalla mutane 17 sun rasu sakamakon hadarin jirgin ruwa a jihar Taraba
2023-10-31
Kamfanonin sadarwa na Kenya sun yi hadin gwiwa da na Sin don kaddamar da kamfanin hada wayoyin hannu
2023-10-31
UNECA: Samun wadatar abinci da makamashi shi ne jigon tabbatar da muradun SDGs a Afirka
2023-10-31
Gwamnatin jihar Legos ta fara rushe gine-gine da aka yi ba bisa ka’ida ba a yankunan Lekki da Ikoyi
2023-10-31
Gwamantin jihar Jigawa ta rabar da motocin noma 54 ga kananan hukumomin jihar
2023-10-30
Jam’iyyar SDF mai adawa a Kamaru ta zabi sabon shugaba
2023-10-30
Jagoran SAF ta Sudan ya ce ba za su shiga tattaunawar siyasa a nan gaba ba
2023-10-30
AU ta yi kira da a karfafa tattalin arzikin mata domin yakar matsalar wariyar jinsi
2023-10-29
Matatar mai ta Kaduna za ta fara aiki a karshen watan Disamban badi
2023-10-29
Jihar Sokoto tare da wata kungiyar lafiya sun kaddamar da aikin riga-kafi ga kananan yara
2023-10-28
An gudanar da bikin mika sabon ginin majalissar dokokin Zimbabwe
2023-10-27
Sin ta yi kira ga jamhuriyar Afrika ta tsakiya da ta zabi hanyar da ta dace da yanayinta
2023-10-27
Kotun kolin Nijeriya ta tabbatar da nasarar zaben shugaban kasar
2023-10-27
Rundunar sojin Sudan da dakarun RSF sun fara sabon zagayen tattaunawa a Saudiyya
2023-10-26
A shirye Iran take ta hada gwiwa da Jamhuriyar Niger
2023-10-26
Shugaba Tinubu ya amince da fitar da Naira biliyan 18 domin biyan hakkokin sojojin da suka mutu a fagen fama
2023-10-26
Mambobin BRICS sun amince da zurfafa hadin gwiwa domin farfado da bangaren yawon bude ido
2023-10-25
Kasuwanci tsakanin Sin da Zimbabwe ya bunkasa
2023-10-25
Za a yi wa yara ’yan mata sama da miliyan 7 allurar riga-kafin ciwon dajin bakin mahaifa a Najeriya
2023-10-25
An yi taro na 4 na dandalin Abuja
2023-10-24
’Yan bindiga sun hallaka mutane 5 tare da sace wasu 5 a jihar Katsina
2023-10-24
Gwamnatin Najeriya ta yi alkawarin samar da wadatattun kudaden musaya ga masu saka jari
2023-10-24
Sojojin Sudan sun bayyana aniyar komawa teburin shawara a Jeddah
2023-10-23
Najeriya ta kara tsaurara matakan tsaro a kan iyakokinta da Nijar sakamakon janyewar dakarun Faransa daga kasar
2023-10-23
Gwamantin jihar Katsina zata saka kafar wando guda da duk basaraken da yake taimakawa ’yan ta’adda
2023-10-22
Gungun lauyoyin shugaban kasa Mohamed Bazoum ya bukaci da a saki mutuminsu ba tare da bata lokaci ba
2023-10-21
Wani kokarin ficewa da tsohon shugaban kasa Mohamed Bazoum ya sha kasa
2023-10-21
UNICEF: Adadin yaran da suke karatu ta hanyar mahajojin komfuta ya kai 500 a Najeriya.
2023-10-21
Sojoji masu rike da madafun iko a Nijar sun zargi Bazoum da yunkurin tserewa daga kasar
2023-10-20
Harin Boko Haram ya yi sanadin mutuwar farar hula a yankin arewa mai nisa na Kamaru
2023-10-20
Masana sun yi kira da a ingiza samar da tsarin 5G a Afrika domin bunkasa ci gaban tattalin arziki
2023-10-20
Kwamitin sulhu na MDD ya tsawaita haramcin fitar da mai daga kasar Libya
2023-10-20
Kamfanin jiragen sama na kasar Uganda ya kaddamar da zirga-zirgar jiragen sama kai tsaye zuwa Najeriya
2023-10-20
Jami’an ’yan sandan Najeriya da dama ne suka rasa rayukansu sakamakon tashe-tashen hankula a arewacin kasar
2023-10-20
An kaddamar da kwamitin samar da jami’an tsaron musamman a jihar Sokoto
2023-10-19
Shugaban Ghana ya kaddamar da kamfanin harhada motoci na Sin a birnin Kpone
2023-10-18
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Duniya Da Su Taimaka Wajen Samar Da Zaman Lafiya A Yankin Manyan Tabkuna Na Afrika
2023-10-18
Matasa dubu 7 za su gudanar da aikin sa kai na tabbatar da tsaro a jihar Kaduna
2023-10-18
Sin ta yi kira ga kasashen duniya da su agazawa bunkasuwar Afirka
2023-10-17
Za'a gina karin sabbin makarantun 'yan mata a jihar Kano dake arewacin Najeriya
2023-10-17
CNSP ya sanar da kaddamar da asusun zumunci domin fuskantar takunkumin CEDEAO
2023-10-17
Yusuf Tuggar: Najeriya ta yi imanin shawarar “ziri daya da hanya daya” za ta inganta ci gban kasashen Afirka
2023-10-16
Za a fara amfani da totuwar Marasa da bawon Shinkafa a matsayin makamashin girki a Najeriya
2023-10-16
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta samar da tallafin kaso 50 ga manoman alkama a kasar.
2023-10-15
Najeriya da kasar Saudiya za su kara karfafa hadin gwiwa wajen yaki da matsalar sauyin yanayi da ayyukan ta’addanci
2023-10-14
Tanadin kudin kasar Sin ya taka muhimmiyar rawa wajen samar da ‘yanci da ci gaban tattalin arziki mai dorewa da inganta rayuwar jama'a a Afirka
2023-10-13
SON ta kawo shawarar dauri ba tare da cin tara ba ga dilolin gurbatattun kaya
2023-10-13
Zhang Jun: Sin za ta ci gaba da taka rawar gani wajen cimma burin bunkasa Afirka cikin lumana
2023-10-13
Sojojin Najeriya sun kashe a kalla ’yan ta’adda 50 a wasu samame
2023-10-13
Shugaban Najeriya ya nada sabon shugaban hukumar yaki da rashawa
2023-10-13
Kamfanin Huawei ya kuduri aniyar habaka fasahar zamani ta dijital a Kenya tare da sabbin fasahohi
2023-10-12
Shugabannin kasashen duniya na cike da kyakkyawan fata game da taron kasa da kasa na hadin gwiwar raya shawarar Ziri Daya da Hanya Daya
2023-10-12
Sakatare Janar MDD ya yi bakin cikin matakin da Nijar ta dauka na korar mai gudanar da ayyukan hukumar a yankin
2023-10-12
Gwamnatin jihar Borno: yanzu babu wani yanki a jihar da yake hannun Boko Haram
2023-10-12
Charles Onunaiju: Shawarar “Ziri Daya Da Hanya Daya” Ta Sanya Sabon Ci Gaba A Najeriya
2023-10-11
Kasar Amurka ta sanar da dakatar da taimakonta na dalar Amurka miliyan 442 ga kasar Nijar
2023-10-11
Wasu gwamnonin jihohin Najeriya za su samar da rundunar tsaron musamman domin yaki da ’yan ta’adda
2023-10-11
Sojojin Faransa sun fara janyewa daga jamhuriyar Nijar
2023-10-10
Babban jami’in Afirka ta kudu: Shawarar ziri daya da hanya daya na zurfafa hadin gwiwar Sin da Afirka
2023-10-10
NNPC: Nan da 2024 Najeriya za ta zama babbar dilla wajen fitar da man fetur zuwa ketare
2023-10-10
Kamfanin CGC na kasar Sin zai gudanar da aikin ruwa da zai samar da lita dubu 480 na ruwa a kullum a birnin Abuja
2023-10-09
Najeriya ta ba da sanarwar hasashen ambaliya saboda sakin ruwa daga madatsar ruwan Lagdo na Kamaru
2023-10-09
Jami’ i: Sojojin Najeriya sun kashe ’yan bindiga 31 a cikin mako daya
2023-10-09
Najeriya za ta noma hekta dubu 70 na gonar alkama yayin noma rani a bana
2023-10-08
Abbas Tajudeen: Najeriya za ta bi shawarar “Ziri daya da hanya daya”
2023-10-08
An kammala aikin tashar samar da wutar lantarki da kamfanonnin Sin suka zuba jari a Jamhuriyar Dimokaradiyyar Kongo
2023-10-07
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta samar da gidaje guda 40 ga ’yan gudun hijarar dake jihar Zamfara
2023-10-07
NUT: A kalla sama da malamai 300 ne a arewa maso gabashin Najeriya 'yan ta'adda suka hallaka
2023-10-06
Faransa za ta fara janye dakarunta daga Niger a wannan mako
2023-10-05
An samar da cibiyar nazari akan cusa akidar karatun litattafai da harkokin bincike ta kasa a jami’ar Bayero
2023-10-05
Karar Mahamadou Issoufou a kotun CPI kan laifin keta hakkin dan adam da yayata ta’addanci
2023-10-04
Hatsarin kwale-kwale ya yi sanadin bacewar mutane 40 a arewacin Nijeriya
2023-10-04
Rundunar sojojin Nijar ta sanar da mutuwar sojoji 29 a cikin wani harin ta’addanci a Takanamat yankin Tahoua
2023-10-04
Mamakon ruwan sama ya yi sanadin rasa rai tare da rushewar sama da gidaje 100 a jihar Gombe
2023-10-04
Nijer ta amince Algeria ta shiga tsakani game da rikicin siyasar kasar
2023-10-03
Gwamantin jihar Taraba zata sake bude kofa ga masu saka jari kan sha`anin noman ganyen shayi da sauran albarkatu.
2023-10-03
Ministan harkokin waje da bangaren sojan Nijar ya nada ya gabatar da jawabin da ya yi shirin gabatarwa a taron MDD karo na 78 a dandalin gwagwarmayya
2023-10-02
Daga yau Litinin `yan Najeriya sun kammala bukukuwan bikin cikar kasar shekaru 63 da samun `yanci.
2023-10-02
Ofishin jakadancin kasar Sin dake Najeriya ya shirya bikin murnar cikar Sin shekaru 74 da kafuwa
2023-10-01
An gudanar da bikin murnar kafuwar jamhuriyar jama’ar kasar Sin karo na 74 a birnin Legos
2023-10-01
Masu kanana da matsakaitan masana'antu a Najeriya zasu fara shiga duniyar kasuwanci ta hanyar fasahar zamani
2023-09-30
AU ta yi kira da kara zurfafa dangantakar dake tsakanin kasashen Afirka da Sin
2023-09-30
Sin ta yi kira ga kasashen duniya su mara baya ga cimma zaman lafiya da tsaro a Jamhuriyar Demokuradiyyar Congo
2023-09-29
Rukunin Kamfanin Media Trust zai hada karfi da kamfanin dillacin labarum kasar Sin Xinhua wajen bayar da horo
2023-09-29
Hadin gwiwar Sin da Ghana na da muhimmanci ga ci gaban tattalin arzikin Ghana
2023-09-28
An yi bikin ranar kafuwar Jamhuriyar Jama’ar Kasar Sin a Habasha
2023-09-28
Masana kimiyya na Sin da Afrika sun lashi takobin hada gwiwa wajen ganin an cimma ajandar kyautata rayuwar jama’a
2023-09-28
Dakarun sojin saman Najeriya sun samu nasarar tarwatsa maboyar ’yan kungiyar tsagerun IPOB da ESN
2023-09-28
Jakadan Faransa a Nijar ya bar kasar
2023-09-27
Sudan ta Kudu ta yaba da dangantakar dake tsakaninta da Sin
2023-09-27
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta gina madatsun ruwa guda 260 a sassa daban daban na kasar
2023-09-27
Masana kimiya na kasashen Kenya da Sin sun kaddamar da kundin farko game da nau'ikan tsirran da Kenya ta wallafa
2023-09-26
Najeriya ta fara shirye-shiryen bikin cika shekaru 63 da samun ’yanci
2023-09-26
Jarin da Sinawa ‘yan kasuwa masu zaman kansu ke zubawa a Angola na bunkasa rayuwar ‘yan kasar
2023-09-25
Somaliya da ATMIS sun yi tir da harin bam da aka kai tsakiyar Somaliya
2023-09-25
An kame mutum 20 da ake zargin masu garkuwar da mutane a jihar Taraba
2023-09-25
Ministan Masar: Bankin AIIB na taka muhimmiyar rawa wajen samun ci gaba mai dorewa a Afirka
2023-09-25
CNSP da gwamnatin Nijar sun yi walladai da halayyar Antonio Guterres da Faransa kan halartar Nijar a zaman taron MDD karo na 78
2023-09-24
Mutane 35 ne suka mutu a wata gobarar da ta tashi a rumbun ajiyar man fetur a Benin
2023-09-24
Kungiyoyin kasa da kasa na ci gaba da tallafawa Gwamnatin jihar sokoto wajen ayyukan raya kasa
2023-09-24
Sin kyakkyawan misali ce ga DRC, in ji shugaban majalissar dattijan kasar
2023-09-23
Shugaban Zambia: Shawarar "Ziri Daya da Hanya Daya" na da muhimmanci
2023-09-23
Mohamed Bazoum ya kai kara gaban kotun CEDEAO domin a sake shi
2023-09-23
Gwamnatocin jihohi a arewacin Najeriya na ci gaba da dakatar da sana’ar hakar ma’adanai a yankunansu
2023-09-23
An sace mutane a kalla 35 a jami'ar tarayya dake jihar Zamfara
2023-09-22
Manoman shinkafa a jihar Kebbi sun bayyana fargabar fuskantar fari a bana
2023-09-22
Antonio Guterres: Sarrafa girman tattalin arzikin Afirka ta hanyar da ta dace a manyan kungiyoyi
2023-09-22
Han Zheng: A shirye Sin take ta inganta hadin gwiwa da Saliyo
2023-09-22
Shugaban 'yan sandan Sin ya gana da baki daga kasashen Afirka ta Kudu, da Suriname, da Najeriya, da Pakistan
2023-09-22
Shugaban Ghana ya bukaci a biya diyya kan cinikin bayi
2023-09-21
Gwamnatin jihar Adamawa za ta hada wasu garuruwa 7 da wutan lantarki
2023-09-21
Kwararru a Afirka sun ce kiwon lafiyar jama’a na cikin hadari yayin da ake fama da matsalar sauyin yanayi
2023-09-20
Shugaban Afrika ta kudu ya soki yadda ake zuba kudi a yaki maimakon kyautata rayuwar jama’a
2023-09-20
Najeriya za ta hada hannu da kasar Benin wajen dakile shige da ficen haramtattun kayayyaki da ayyukan ta’addanci a kan iyakoki
2023-09-20
Gwamnatin Kano na shirin sarrafa shara zuwa taki
2023-09-19
Za a kammala aikin layin dogo da ya taso daga Kano zuwa garin Maradi a jamhuriyyar Nijar cikin shekara ta 2025
2023-09-18
Jam’iyyar PNDS-Tarayya ta bi sahun ’yan Nijar domin yin watsi da matakin soja tare da bayyana matsayinta na sulhunta rikicin Nijar cikin ruwan sanyi
2023-09-18
Yin Li ya gana da shugabar majalissar dokokin Angola
2023-09-17
Shugaban gwamnatin sojan kasar Nijar yayi maraba da sanya hannu kan kafa sabuwar gamayyar kasashen Sahel da ake kira AES
2023-09-17
Tashar sararin samaniya ta Sin ta nuna zane-zane guda 10 da matasan kasashen Afirka suka zana
2023-09-17
Fada ya rincabe a birnin Khartoum tsakanin dakarun Sudan da ba sa ga maciji da juna
2023-09-17
Hukumar tsaro ta Civil Depence ta sha alwashin kare makarantu da malamai a jihar Borno
2023-09-17
Motoci biyu ne aka kame makare da tabar wiwi da alburusai da ake kokarin shigowa da su Najeriya daga Ghana
2023-09-16
Shugaban Najeriya ya sha alwashin zurfafa harkokin diflomasiyya a taron UNGA
2023-09-16
MDD ta kaddamar da neman tallafi ga wadanda ambaliyar ruwa ta shafa a Libya
2023-09-15
Babbar jakadiyar Sin dake birnin Lagos na Nijeriya ta wallafa sharhi mai taken “Me ya sa yankin Taiwan ba shi da ikon shiga MDD”
2023-09-15
Najeriya da tallafin kungiyoyin lafiya na duniya za su kashe dala buliyan 2 wajen yaki da zazzabin cizon sauro
2023-09-15
’Yan gudun hijira na ci gaba da samun tallafin kayan abinci a jihar Niger
2023-09-14
An bude dandalin tattauna hadin gwiwar tattalin arziki na Sin da Aljeriya
2023-09-14
Adadin wadanda suka mutu dalilin ambaliyar ruwa a Libya ya haura 5500
2023-09-14
Najeriya ta ba da sanarwar gargadin ambaliyar ruwa ga jihohin arewacin kasar
2023-09-13
Adadin wadanda suka mutu sakamakon mamakon ruwan sama a Libya ya kai 5300
2023-09-13
Shugaban Najeriya ya ba da umarnin gudanar da bincike game da yawaitar hadurran jiragen ruwa
2023-09-13
Adadin wadanda suka mutu a girgizar kasar Morocco ya zarce 2,900
2023-09-13
Za a samar da dubban murhunan girki irin na zamani a jihar Bauchi domin rage dumamar yanayi
2023-09-13
Sinawa mazauna Morocco sun tattara kudaden tallafi
2023-09-12
Gwamnatin Kano za ta hada karfi da kasar Ghana a bangarorin kiwon lafiya da samar da ababen more rayuwa
2023-09-12
Emmanuel Macron: Faransa na tattaunawa ne kadai da halastacciyar gwamnatin Nijar kan batun daidaita sojojin Faransa dake kasar
2023-09-11
Masar ta ce cika kogin Nilu da Habasha ta yi ya saba yarjejeniyar da suka kulla
2023-09-11
Gwamnonin jihohin arewa maso gabashin Najeriya sun koka kan karuwar ayyukan ’yan ta’adda a yankin
2023-09-11
Cibiyar Afirka CDC za ta yi hadin gwiwa da mambobin G20 a fannin kiwon lafiya
2023-09-11
Mutane a kalla 26 sun mutu sanadiyyar hatsarin kwale-kwale a Nijeriya
2023-09-11
Mutane sama da dubu biyu ne suka mutu sanadiyar girgizar kasar da ta auku a Morocco
2023-09-10
Shugaban Hukumar AU Ya Yi Kira Da A Hada Kan Kasashen Nahiyar A Ranar AU
2023-09-10
An dakatar da aikin hakar ma’adinai a jihar Neja ta Najeriya
2023-09-10
Sin da Afirka ta Kudu sun daddale yarjejeniya kan shirin binciken duniyar wata
2023-09-09
Shugaban Majalisar Dinkin Duniya ya nuna alhininsa da asarar rayuka da aka yi a girgizar kasar Morocco
2023-09-09
Najeriya za ta yaki karuwar Jahilci
2023-09-09
An yi taro kan hadin-gwiwar Sin da Afirka bisa shawarar “ziri daya da hanya daya” a Habasha
2023-09-09
G20 ta amince da Tarayyar Afirka a matsayin memba na dindindin
2023-09-09
Sin na nanata aiwatar da ayyukan kiyaye zaman lafiya na MDD a siyasance
2023-09-08
Shugaban kasar Zambia zai kawo ziyarar aiki a kasar Sin
2023-09-08
Wasu tagwayen hare-haren ta'addanci da aka kai a Mali sun halaka fafaren hula 49 da sojoji 15
2023-09-08
Masani: Yunkurin Sin na yakar kwararowar hamada abin koyi ne ga Afirka
2023-09-08
Gwamnatin jihar Adamawa ta sanar da rufe kwalejojin kiwon lafiya da ba su da rijistar aiki a jihar
2023-09-08
An yi bikin murnar cika shekaru 10 da gabatar da shawarar zirin tattalin arziki na hanyar siliki
2023-09-07
Kasashen Afirka sun kammala taron sauyin yanayi tare da amincewa da tabbatar da adalci a fannin
2023-09-07
Gwamnatin jihar Jigawa ta gina ganuwa mai tsawon kilomita 100 a yakunan da suke fuskantar matsalar ambaliyar ruwa
2023-09-07
Shugaban majalisar mulkin Sudan ya ba da dokar rusa dakarun RSF
2023-09-07
Ramaphosa: Afirka ta Kudu ta amfana matuka daga BRICS
2023-09-06
Jirgin Kasa Dake Zirga-zirga Cikin Gari Da Sin Ta Gina Ya Fara Aiki A Lagos Na Najeriya
2023-09-06
Kamfanonin Afirka 10 za su yi takarar lashe lambar yabo ta “Gwarzon Kasuwanci” na shekarar 2023
2023-09-06
Tawagar Sudan za ta halarci babban taron MDD karo na 78
2023-09-06
Rashin ingantattun titunan mota na baiwa ’yan ta’adda damar kai hare-hare cikin sauki a jihar Niger
2023-09-06
Firaministan rikon kwaryar Nijar ya gana da jakadan kasar Sin a Nijar mista Jiang Feng
2023-09-05
Jami’an tsaro sun ceto mutane 16 daga masu garkuwa da mutane a arewa maso gabashin Najeriya
2023-09-05
An rantsar da shugaban kasar Zimbabwe
2023-09-05
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta bukaci kungiyar Kodagon kasar da ta janye batun yajin aikin gargadi
2023-09-05
Jerin gwano da taron gangami kusa da sansanin sojojin Faransa dake Yamai domin bukatarsu da su fice
2023-09-05
An rantsar da Brice Oligui Nguema a matsayin “shugaban rikon kwarya” na Gabon
2023-09-04
Tabarbarewar tsaro ya janyo rufe kasuwannin dabbobin guda 8 a jihar Zamfara
2023-09-04
Sojojin Sudan: wani harin da aka kai birnin Khartoum ya yi ajalin fararen hula 16
2023-09-04
Majalisar dokokin Afrika ta Kudu za ta gudanar da bincike kan gobarar da ta auku a Johannesburg
2023-09-04
Shugaban kasar Najeriya ya kirawo jakadun Najeriya da ke kasashen waje su dawo gida
2023-09-03
Gwamnatin jihar Sokoto za ta sayo motoci domin rabawa hukumomin tsaro a jihar
2023-09-03
Kwamitin rikon kwarya da maido da ayyukan hukumomi a Gabon ya sanar da bude kan iyakokin kasar
2023-09-02
Najeriya ta yi kira ga MDD da ta kara tallafawa kasar yaki da ta’addanci
2023-09-02
AU ta dakatar da Gabon daga shiga ayyukan kungiyar
2023-09-02
Shugaban Sudan ta kudu ya nada sabon ministan harkokin waje
2023-09-02
AU na kara azamar bunkasa sabbin sana’o’i a kasashen Afirka
2023-09-02
An bukaci sojojin Najeriya da su kaucewa sauraron irin labaran da ake yadawa a kafofin sada zumunta
2023-09-02
Za a rantsar da Brice Oligui Nguema a matsayin shugaban rikon kwarya na kasar Gabon
2023-09-01
AU ta sanar da dakatar da Gabon a matsayin mambanta
2023-09-01
An haramtawa hukumomin Majalisar Dinkin Duniya da kungiyoyi masu zaman kansu yin aiki a yankuna da ayyukan soja ke gudana a Nijar
2023-09-01
Za a fara amfani da motocin bus masu amfani da makamashin CNG a jihar Adamawa
2023-09-01
Sakatare janar na MDD ya yi gargadin juyin mulki a Afrika zai kara ta’azzara matsaloli
2023-09-01
Mahukuntan Janhuriyar Nijar sun umarci Jakadan Faransa da ya fice daga kasar
2023-08-31
Majalissar dokokin Najeriya ta fara bin diddigin yadda manyan makarantun kasar suka sarrafa sama da naira Triliyan biyu
2023-08-31
An nada Oligui Nguema a matsayin shugaban kasar Gabon
2023-08-31
Afreximbank: Nahiyar Afrika na cin moriyar kudaden cikin gida wajen hada-hadar kasuwanci
2023-08-31
An sake zaben Ali Bongo a matsayin shugaban Gabon
2023-08-30
Majalisar Dinkin Duniya ta ware karin kudade don taimakon 'yan Sudan da rikici ya rutsa da su
2023-08-30
Ministan Kamaru Ya Aza Harsashin Aikin Samar Da Ruwan Sha Da Kasar Sin Ke Taimakawa
2023-08-30
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta sha alwashin kammala katafaren aikin titin Abuja zuwa Kaduna cikin shekarar badi
2023-08-30
Tinubu: Ba zai yi kasa a gwiwa ba wajen tsige duk ministan da ya gaza taka rawar gani
2023-08-29
’Yan Nijar na ci gaba da yin allawadai da takunkumin kungiyoyin CEDEAO da UEMOA
2023-08-29
Tattaunawar bangarori uku kan takaddamar madatsar ruwan Nilu ta kawo karshe ba tare da cimma wani sakamako mai ma'ana ba
2023-08-29
Sin ta yi kira da a ci gaba da tallafawa Mali bayan janyewar dakarun MINUSMA
2023-08-29
Bankin samar da ci gaba na Sin da bankin shige da fice na Afirka sun sanya hannu kan yarjejeniyar rancen kudi
2023-08-28
Kasashen Masar da Habasha da Sudan sun koma tattaunawa kan rikicin madatsar ruwan Nilu
2023-08-28
Hukumar NDLEA a jihar Katsina ta kara tsananta binciken miyagun kwayoyi a ababen hawa
2023-08-28
Majalisar dokokin Afrika ta kudu ta jinjinawa ci gaban da aka samu yayin taron kolin BRICS
2023-08-27
Hare-haren ’yan bindiga ya janyo shafe watanni 7 ana rufe makarantu a karamar hukumar Rijau ta jihar Neja
2023-08-27
Manyan jami’an Afirka sun jinjinawa jawabin Xi yayin taron shugabannin Sin da Afirka
2023-08-27
Shugaba Mnangagwa ya lashe zaben da aka kada a makon jiya
2023-08-27
Ma'aikatar harkokin wajen Sudan ta bukaci Amurka da ta gyara kuskuren ta game da matsayin dakarun sojin kasar
2023-08-27
Gwamnatin sojin Nijar ta umarci jakadan Faransa da ya fice daga kasar cikin sa'o'i 48
2023-08-26
Gwamnatin jihar Niger ta bullo da tsarin hutun watanni 6 ga mata ma’aikata domin shayar da jariran da suka haifa
2023-08-26
Majalisar dokokin Afirka ta kudu ta yi maraba da yarjejeniyar fitar da avocado da kasar Sin
2023-08-25
Juyin mulkin Nijar ya kawo cikas wajen janye sojojin Majalisar Dinkin Duniya daga Mali
2023-08-25
Za a kara bullo da hanyoyin karfafa ilimin yara masu bukata ta musamman a jihar Kaduna
2023-08-25
Kasashen BRICS sun bayyana damuwarsu kan matakan tilastawa na gashin kai
2023-08-25
Rushewar gini a Najeriya ta kashe akalla mutane 2, da dama sun makale
2023-08-24
Xi:Sin tana goyon bayan Malawi wajen lalubo hanyoyin samun ci gaba da ya dace da yanayin kasarta
2023-08-24
Ci gaban dangantakar Sin da Afirka ya kama hanyar bunkasa cikin sauri
2023-08-24
Masana: Najeriya za ta fi kowacce kasa a Afrika cin moriya ta fuskar diplomasiyya idan ta samu shiga kungiyar BRICS
2023-08-24
Ministan wajen Aljeriya ya fara ziyara a kasashen yammacin Afirka da nufin shawo kan rikicin Nijar
2023-08-24
CMG da kamfanin watsa labaran Afirka ta kudu za su yi hadin gwiwar shirya shirin talabijin na “documentary”
2023-08-24
Wakilin ECOWAS ya bayyana kyakkyawar ra’ayi game da warware rikicin Nijar ta hanyar diflomasiyya
2023-08-23
An gudanar da bikin fina-finan kasar Sin a Lagos na Najeriya
2023-08-23
’Yan Najeriya na ci gaba da bayyana kyakkyawan fatan kasancewar kasar cikin kungiyar BRICS
2023-08-23
AU ta dakatar da Nijar daga kungiyar har sai an dawo da kundin tsarin mulkin kasar
2023-08-22
Shugaban Najeriya ya halarci bikin rantsar da sabbin ministocin gwamnatinsa
2023-08-22
Guguwar iska mai karfi ta lalata wani gidan gona tare da hallaka kaji kusan dubu 12 a Najeriya
2023-08-22
Wata tawagar ECOWAS a karkashin jagorancin tsohon shugaban Najeriya Abdulsalami Abubakar ta kai ziyarar aiki ta sa’o’i 48 a birnin Yamai
2023-08-21
Ministan Zimbabwe: BRICS na samar da ci gaba ga abokan hulda
2023-08-21
CMG da kafofin watsa labaran Afirka sun kulla sabuwar yarjejeniyar hadin gwiwa
2023-08-21
An kaddamar da shirin bidiyon “Bayanan magabata dake jan hankalin Xi Jinping” kashi na biyu a Afirka
2023-08-21
UNFPA za ta taimakawa mata a jihar Zamfara a fannin kiwon lafiya da ilimi da kuma zamantakewa
2023-08-21
Dandalin Kafofin Watsa Labarai Na BRICS Karo Na 6 Ya Yi Kira Da A Karfafa Muryoyin Kasashe Masu Tasowa
2023-08-20
Babban jami'in Afirka ta Kudu ya gana da shugaban CMG
2023-08-20
Gwamnatin mulkin sojan Nijar ta ce za ta kammala mika mulki a cikin shekaru uku
2023-08-20
’Yan Nijar mazauna Najeriya sun gudanar da zanga-zangar lumana domin nuna goyon baya ga kungiyar Ecowas
2023-08-20
Gwamnatin kasar Qatar za ta gina gidaje har 500,000 ga marasa galihu a jihar Kaduna
2023-08-19
Faraministan rikon kwarya Ali Mahamane Lamine Zeine ya gana da wata tawagar MDD dake karkashin Leonardo Simao
2023-08-19
Shugaban Uganda ya bayyana galibin tallafin kudade daga kasashen yamma a matsayin masu hana bunkasuwa
2023-08-18
An kashe sojoji 36 a Nijeriya
2023-08-18
Shugabannin tsaro na ECOWAS sun gana domin tattauna shirin tura dakarun ko-ta-kwana zuwa Nijar
2023-08-18
Hukumar NAFDAC ta ja hankalin jama’a kan illar amfani da sinadarin sanya ’ya’yan itatuwa nuna da wuri
2023-08-18
A karon farko an kaddamar da aikin yiwa yara rijista ta amfani da na’ura mai kwakwalwa a jihar Sakkwato
2023-08-17
Shugaban Najeriya ya bayyana sabbin mambobin majalisar ministocinsa
2023-08-17
Babban jami'in MINUSMA zai duba batun janye tawagar daga Mali
2023-08-17
Manyan hafsoshin tsaron ECOWAS za su gana kan batun tura dakaru Niger
2023-08-17
Masani na Kenya: Kasar Sin na taka muhimmiyar rawa a kokarin ciyar da tsarin BRICS gaba
2023-08-16
Har yanzu Amurka na mayar da hankali ga warware batun juyin mulkin Niger ta hanyar dilomasiyya
2023-08-16
Gwamnatin Kano ta kaddamar da dashen itatuwa har sama da miliyan daya
2023-08-16
Jirgin NAF Ya Yi Hatsari A Neja
2023-08-15
Za a kawo sauye-sauye a tsarin sufuri a jihar Adamawa
2023-08-15
Hukumomin MDD na ci gaba da kai agajin jin kai Niger
2023-08-15
Hanyar mota daga gabashi zuwa yammacin Aljeriya ta zama kyakkyawan misali ga hadin-gwiwar Sin da Afirka a fannin raya shawarar “ziri daya da hanya daya”
2023-08-14
Sojojin da suka yi juyin mulki a Nijar sun sha alwashin gurfanar da hambararren shugaban kasar bisa laifin cin amanar kasa
2023-08-14
Rikicin kabilanci ya yi sanadiyar kashe mutane kusan 50 a kudancin Sudan
2023-08-14
Sojojin ruwan Morocco sun ceto bakin haure 130 ‘yan kasar Senegal
2023-08-14
Sin da Angola sun yi taro kan hadin gwiwar tattalin arziki da cinikayya
2023-08-14
Za a fara aikin binciko adadin filayen kiwo da gwamnati ta samar sama da shekaru 50 da suka gabata a jihar Gombe
2023-08-14
An fara zirga-zirgar motoci a kan babbar gadar Cocody da kamfanin CRBC na kasar Sin ya gina a kasar Kwadibwa
2023-08-13
Kamfanin gine gine na CITIC ya mika sashen karshe na aikin ginin babbar hanyar mota a Aljeriya
2023-08-13
Mutane 10 sun rasu sakamakon ruftawar tsohon masallacin birnin Zazzau na jihar kaduna dake arewacin Najeriya
2023-08-13
An bukaci ’yan sandan Najeriya da su rinka amfani da dabarun zamani wajen gudanar da aikinsu
2023-08-13
Shugaban ’yan sandan Najeriya ya nemi hadin kan sarakunan kasar wajen yaki da ayyukan ta’addanci a tsakanin matasa
2023-08-12
An yi zanga zanga bayan sallar Juma’a domin yin allawadai da sansanin sojojin Faransa a Nijar
2023-08-12
Birnin Jinhua na kara kyautata alaka da kasashen Afirka
2023-08-11
An gudanr da taron hadadden kwamitin kula da tattalin arziki da cinikayya na Sin da Afrika ta Kudu
2023-08-11
Ofishin jakadancin Sin a Ghana ya bude cibiyar bayar da visa
2023-08-11
MDD ta bayyana damuwa game da halin da shugaban jamhuriyar Nijar da ake tsare da shi yake ciki
2023-08-11
Madam Guichen Aghaichata Atta mace mafi karancin shekaru a cikin sabuwar gwamnatin Nijar
2023-08-11
ECOWAS ta ba da umarnin samar da dakarun kota kwana da za su maido da demokradiyya a Nijar
2023-08-11
Fasahar aikin gona da ire-iren hatsi masu inganci na Sin a bikin baje kolin Uganda
2023-08-10
Shugabannin kasashen yammacin Afirka sun shiga tattaunawa kan Nijar
2023-08-10
Hadin gwiwar Sin da kasashen Afirka na kara haifar da da mai ido
2023-08-10
An nada sabbin mambobin gwamnati a kasar Nijar
2023-08-10
Taron ministocin kula da ayyukan gona na kasashen BRICS na mayar da hankali kan wadatar abinci
2023-08-10
Sabon faraministan Nijar ya isa birnin Yamai tare samun babban tarbo
2023-08-10
Sin ta yi kira da a shawo kan rikicin Sudan ta hanyar gudanar da shawarwari
2023-08-10
An fara tattaunawa wajen bullo da sabbin dabarun gida wajen kare ambaliyar ruwa a jihar Yobe
2023-08-10
Tsohon ministan yawon bude ido na Nijar ya kirkiro kungiyar siyasa dake neman a maido da mukamin shugaba Bazum
2023-08-09
Ana kokarin yin amfani da tauraron dan Adam wajen dakile kamfar abinci a Afirka
2023-08-09
Najeriya ta tsara harajin kaso 18 don cimma mizanin GDPn ta
2023-08-09
Shugabannin da suka yi juyin mulki a Niger sun hana tawagar ECOWAS shiga kasar
2023-08-09
Ci gaban kasar Sin abun koyi ne ga kasashen Afrika
2023-08-09
Kamfanin gine-gine na CBC zai gudanar da aikin gina kwalejin horas da jami’an Kwastam a jihar Ogun
2023-08-09
Taron BRICS Zai Kawowa Nahiyar Afrika Sabbin Damarmaki
2023-08-08
Wata babbar tawagar ministocin kasashen Burkina Faso da Mali ta kawo ziyara a Yamai
2023-08-08
Afrika ta kudu ta shirya domin karbar bakuncin taron BRICS
2023-08-08
Majalissar mulkin rikon kwarya a Sudan ta fitar da tsarin kawo karshen yaki
2023-08-08
MDD ta bayyana damuwa game da yanayin Niger
2023-08-08
An nada Ali Mahamane Lamine Zeine a matsayin sabon faraministan Nijar
2023-08-08
Najeriya: Sake daukar tsauraran matakan tsaro kan iyakokin Najeriya da Nijar na wani dan lokaci ne kawai
2023-08-08
Mali da Burkina Faso za su aike da tawaga zuwa Nijar kan rikicin juyin mulki
2023-08-07
Sudan na fuskantar hadarin yaduwar cututtuka sakamakon yake-yake a lokacin damina
2023-08-07
Sin ta baiwa Somaliya tallafin dala 151,000
2023-08-07
Sojojin Nijar sun sanar da rufe sararin samaniyar kasar
2023-08-07
An gargadi masu amfani da iskar gas na LPG a ababen hawa da injunan wuta maimakon gas din CNG a jihar Kano
2023-08-07
An kaddamar da cibiyar adana bayanan alkaluman kiwon lafiya a jihar Gombe
2023-08-06
An kaddamar da cibiyar adana bayanan alkaluman kiwon lafiya a jihar Gombe
2023-08-06
Sudan ta nada sabon ministan harkokin cikin gida
2023-08-06
Nijeriya ta rufe iyakokinta da Nijer
2023-08-05
Kungiyoyin fararen hulla na ci gaba da kawo goyon baya ga sabbin hukumomin kasar Nijar
2023-08-05
Hukumar NEMA da gwamnatin jihar Kano a tarayyar Najeriya sun kaddamar da matakan saukaka annobar muhalli
2023-08-05
Shugaban Nijeriya Ya Aza Harsashin Ginin Sabuwar Tashar Wutar Lantarki Da Kamfanin Sin Zai Gudanar
2023-08-05
Manyan hafsoshin tsaron ECOWAS sun bayyana tattaunawa a matsayin wata hanya ta shawo kan rikicin Niger
2023-08-05
Shugabannin mulkin soji a Niger sun dakatar da kafafen yada labarai na Faransa
2023-08-04
Jagoran juyin mulki a Nijar ya yi watsi da takunkuman ECOWAS
2023-08-04
Najeriya ta musanta hada runduna domin daukar matakin soji a Nijar
2023-08-04
Wakilin kasar Sin ya yi kira da a yi kokarin magance tushen matsalar karancin abinci
2023-08-04
Sin na fatan masu ruwa da tsaki a Nijar za su warware sabani ta hanyar tattaunawa
2023-08-04
Mutane 79,000 ne suka rasa rayukansu a Najeriya sakamakon cutar Daji a duk shekara
2023-08-04
Shugabannin tsaron ECOWAS sun gana kan juyin mulkin da aka yi a Nijar
2023-08-03
Sin ta mikawa gwamnatin Sudan kashin farko na tallafin jin kai
2023-08-03
Gwamnatin mulkin Soja ta Nijar ta ce ba za ta ja da baya ba duk da takunkumin da aka kakaba mata
2023-08-03
Shugaban tarayyar Najeriya ya gana da shugabannin kodago kasar inda ya bukaci su kara ba shi lokaci kadan
2023-08-03
Shugabannin kwamitin tsaro na kungiyar ECOWAS za su gana domin tattauna halin da ake ciki a Nijar
2023-08-02
Shugaban Najeriya ya yi kira da a kwantar da hankula yayin da ake jin radadin tsauraran manufofin tattalin arziki
2023-08-02
An kaddamar da shirin sayar da kayan aikin gona ga manoma a jihar kano
2023-08-02
Manzon MDD: Rikicin Nijar na iya dagula yanayin tsaro a yammacin Afirka
2023-08-02
Bayan watanni biyu da janye tallafin mai, gwamnatin tarayyar Najeriya ta samu adana sama da naira tiriliyan 1
2023-08-01
Za a kaddamar da tashar wutar lantarki da Sin ta fadada a Zimbabwe
2023-08-01
Shugaban AU ya bukaci a kawo karshen sauye-sauyen gwamnati ba bisa ka'ida ba a Afirka
2023-08-01
An kama shugaban jam’iyya mai mulki a Niger
2023-07-31
Sojojin CNSP sun gana da sakatarori na hukumomin gwamnati
2023-07-31
Ci gaban rikicin Sudan ta sanya kasar tsawaita rufe sararin samaniyarta zuwa tsakiyar Agusta
2023-07-31
Ecowas ta zartas da shawarar daukar tsauraran matakai 8 ga sojin Nijar
2023-07-31
Putin: Shawarar Afrika Ta Warware Rikicin Ukraine Ta Yi Daidai Da Shirin Wanzar Da Zaman Lafiya Na Kasar Sin
2023-07-30
AU Ta Bukaci Rundunar Sojojin Niger Ta Dawo Da Kundin Tsarin Mulkin Kasar Cikin Kwanaki 15
2023-07-30
NDE ta kammala bayar da horo ga matasa 50 a jihar Bauchi kan harkar noma
2023-07-30
Majalissar kolin soji a Nijar ta jingine kundin tsarin mulkin kasar
2023-07-29
Wakilin Sin a MDD ya yi kira da a dagewa wasu kasashen Afirka takunkumai
2023-07-29
Gwamnati da rundunar ’yan sanda sun kara daukar sabbin matakan kariya a jihar Sokoto
2023-07-29
Sojoji sun bayyana Abdourahamane Tchiani a matsayin sabon shugaban jamhuriyar Nijar
2023-07-28
Najeriya ta yi kira da a inganta amfani da harsunan asali
2023-07-28
Shugaban Nijeriya ya mika sunayen mutane 28 da yake son nadawa ministoci
2023-07-28
’Yan Nijar mazauna kasashen waje sun fara muhawara kan makomar kasar bayan juyin mulki
2023-07-28
Sabon hali da kasar Nijar ta shiga bayan da sojoji suka kwace mulkin kasar
2023-07-27
Kungiyoyin AU da ECOWAS sun yi tir da juyin mulki a Nijar
2023-07-27
Shugaban Nijar: Za a kare nasarorin da aka cimma bayan juyin mulki
2023-07-27
An alakanta yawaitar mutuwar mata masu juna a jihar Adamawa bisa yawaitar kwalejojin kiwon lafiya marasa inganci
2023-07-27
Yuyin mulki: Sojojin sun karbe iko a kasar Nijar
2023-07-27
Guterres ya yi tir da yunkurin juyin mulki a Niger
2023-07-27
An killace fadar shugaban kasar Nijar
2023-07-26
Shugaban Afrika ta Kudu ya tattauna da Wang Yi ta wayar tarho
2023-07-26
Ana samu ingantuwar yanayin yi wa jama’a riga kafi a Afrika bayan annobar COVID-19
2023-07-26
MDD: A kalla ma'aikatan agaji 18 ne suka mutu daga cikin dubban fararen hula da aka kashe a Sudan
2023-07-26
Shugaban kasa Mohamed Bazoum ya kaddamar da bikin fara ayyukan gina hanyoyi da birnin Yamai
2023-07-26
Kaso 43 na kananan yara ne ke cikin kangin bauta a tarayyar Najeriya
2023-07-26
Liu Jianchao ya ziyarci kasar Mauritius
2023-07-25
Adadin wadanda suka mutu sakamakon gobarar daji a Aljeriya ya kai 34
2023-07-25
Likitocin kasar Sin za su taimaka wajen yaki da cutar sankarar bakin mahaifa
2023-07-25
An kaddamar da gasar fasaha ta matasan Afirka da Sin ta dauki nauyin shiryawa a Kenya
2023-07-25
Al’ummar kauyen garin Bako ta jihar Gombe sun nemi daukin ababen more rayuwa
2023-07-25
Wang Yi: Intanet ba sabon fagen yaki ba ne
2023-07-25
Sama da wakilai 1200 ne za su halarci taron saka jari na shugabannin kasashen Afirka a Tanzaniya
2023-07-24
Jami`ar Bayero ta fitar da matakan rage radadin cire tallafin mai ga ma`aikata
2023-07-24
Sojojin Sudan: Mutane 9 ne suka mutu a hatsarin jirgin sama a filin jirgin saman Port Sudan
2023-07-24
A kalla mutane 16 sun mutu sakamkon ruftawar wani gini a Kamaru
2023-07-24
Wani soja ya kashe fararen hula a kalla 13 a Jamhuriyar Demokradiyyar Congo
2023-07-24
UN: Najeriya tana da karfin samar da wadataccen abinci da kanta
2023-07-23
Shugaban Kasar Kenya Ya Gana Da Wang Yi
2023-07-22
Liu Jianchao ya kai ziyara Madagascar
2023-07-22
Sin da Afirka sun yi alkawarin karfafa hadin gwiwar soja a tsakaninsu
2023-07-22
Sin da Habasha sun amince su inganta hadin gwiwa da ma alakar Sin da Afirka
2023-07-22
Jakadan Sin a Niger da shugaban kasar sun halarci bikin kaddamar da aikin gyara hanyar Abalak zuwa Tamaya
2023-07-22
Sin da Habasha sun sha alwashin inganta zaman lafiya da ci gaba a yankin kahon Afirka
2023-07-22
Annobar cutar numfashi ya yi sanadiyar rufe wasu makarantun firamare da na sakandire a jihar Kaduna
2023-07-22
Masana : Darussa daga shirin kawar da talauci na kasar Sin na da muhimmanci ga Afrika
2023-07-21
Najeriya ta kaddamar da shirin rabon tallafin alluran riga-kafin cutar Covid-19
2023-07-21
Shugaban kasar Nijar ya baiwa jami’an tsaro na FDS kwarin gwiwa da ke yankin Tahoua
2023-07-21
Liu Jianchao ya halarci taron tattaunawar jam'iyyun siyasa na BRICS
2023-07-20
Shugaban Nijar ya halarci bikin kaddamar da kamfanin siminti da kamfanin Sin ya zuba jari da gina
2023-07-20
An yaba da hadin kan dakarun wanzar da zaman lafiya na kasar Sin a ayyukan jin kai na MDD
2023-07-20
UNICEF: Najeriya ta samu gagarumin ci gaba a yaki da cututtuka masu saurin halaka kananan yara
2023-07-20
Putin ba zai halarci taron BRICS ba
2023-07-19
Kungiyar Ecowas ta ce ta shirya tsaf wajen shawo kan matsalolin ayyukan ta’addanci a shiyyar Afrika ta yamma
2023-07-19
MDD ta nuna matukar damuwa game da karuwar masu rasa matsugunai a Sudan
2023-07-19
Babban bankin Masar ya sanya hannu kan takardun fahimtar juna biyu domin raya sha’anin ayyukan cibiyoyin hada hadar kudi
2023-07-18
Shugaban Jam'iyya Mai Mulki a Najeriya da Sakataren Sun Yi Murabus
2023-07-18
Ministan cikin gidan Nijar ya kai ziyara aiki a Ouro Gueladjo domin ganawa da al’umomin da suka kaura daga muhallinsu
2023-07-18
A karon farko an samu wani nau’in annobar cutar dabbobi a arewa ta tsakiyar Najeriya
2023-07-18
Ziyarar shugaban Aljeriya a kasar Sin za ta karfafa dangantakar kasashen biyu
2023-07-17
Shugabannin Afirka sun yi kira da a yi garambawul ga tsarin manyan cibiyoyin kudi na duniya
2023-07-17
Shugaban kasar Aljeriya Abdelmadjid Tebboune ya isa birnin Beijing
2023-07-17
CDC ta Afirka ta yi alƙawarin gaggauta mayar da martani ga barkewar cututtuka
2023-07-17
80% daga cikin ’yan matan da aka ceto daga hannun ’yan boko haram suna karatu a manyan makarantun kasar Najeriya
2023-07-17
MinistanTanzania: Kasarsa za ta ci gajiyar hadin gwiwar TVET da Sin
2023-07-16
Shugaban Zimbabwe: Tallafin Sin kan ababan more rayuwa ya nuna huldar abokantaka tsakanin kasashen biyu
2023-07-16
Matsalar jin kai da ’yancin ’yan gudun hijira a tsakiyar rangadin shugaban CNDH a Agadez
2023-07-16
An bukaci da a sake dawo da shirin dashen itatuwa da ake yi a duk shekara a tarayyar Najeriya domin maganin hamada
2023-07-16
Masani Habasha ya yi karin haske kan zurfafa hadin gwiwar dake tsakanin Sin da Afirka
2023-07-16
Majalissar dokokin Najeriya ta kawo shawarar samar da karin jami’an tsaro a kauyukan dake kan iyakar Najeriya da kasashe makwabta
2023-07-15
AU Za Ta Aiwatar Da Dabarun Shawo Kan Matsalar Yunwa A Afrika
2023-07-15
Gwamnatin Najeriya ta kaddamar da dokar ta baci kan samar da isasshen abinci
2023-07-14
Fiye de mutane 10,800 suka gujewa tashe tashen hankali tun farkon watan Julin shekarar 2023 a kudu maso yammacin Nijar
2023-07-14
An yi bikin sanya hannu kan yarjejeniyar mika asibitin zumunta na Sin da Equatorial Guinea
2023-07-14
Ministocin harkokin wajen kasashen Afirka sun sabunta kudurin dunkulewar ajandar ci gaban nahiyar
2023-07-14
Gwamnatin Najeriya ta sha alwashin daukar managartan matakan inganta muhalli
2023-07-14
Rundunar sojojin gwamnatin Sudan ta kuduri aniyar aiki tare da dukkanin sassa don shawo kan tashin hankalin dake addabar kasar
2023-07-14
An mayar da ’yan Najeriya 146 gida daga jamhuriyar Nijar
2023-07-13
90% na kananan yaran dake shiyyar arewa maso gabashin kasar Najeriya marayu ne sakamakon rikice- rikice
2023-07-13
Jakadan Sin a Nijeriya ya gana da shugaban APC ta kasar
2023-07-12
Kwamitin sulhun MDD ya yi Allah-wadai da harin da aka kai wa tawagar MINUSCA a Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya
2023-07-12
Gwamnatin jihar Bauchi za ta fara aikin rabon gidajen sauro har miliyan 4.4 ga magidanta dake jihar
2023-07-12
Taron ECOWAS karo na 63 ya fitar da sanarwar da ya bukaci Mali da ta saukaka ayyukan tura dakarun ECOWAS
2023-07-11
NBS: Jihohi 28 ne a tarayyar Najeriya ba su samu kulawar masu zuba jari daga waje ba a zangon farko na 2023
2023-07-11
Shugaba Mohamed Bazoum ya gana da wata tawagar likitocin Nijar da Senegal domin kamfen tiyatar zuciya
2023-07-11
Jami’in Ghana: Ci gaban Sin a fannin noma da yaki da fatara na karfafa gwiwar kasashe masu tasowa
2023-07-11
Najeriya za ta gyara tinunan mota da nisansu ya kai kilomita 36,000 a kasar
2023-07-10
Bankin duniya na kashedi kan matsalar muhalli dake ta da hankali sosai a Nijar
2023-07-10
Hadarin mota kirar bas da babbar mota ya yi ajalin mutane 20 a kudu maso yammacin Najeriya
2023-07-10
An zabi shugaban Najeriya a matsayin sabon shugaban ECOWAS
2023-07-10
Masar za ta karbi bakuncin taron makwabtan Sudan a kokarin kawo karshen rikici
2023-07-10
Sakatare Janar na MDD ya yi tir da luguden wuta a Omdurman na Sudan
2023-07-09
Sojojin Nijar na FDS na ci gaba da samun nasarori kan ’yan ta’adda
2023-07-09
An Yi Kira Da A Gaggauta Samar Da Guraben Ayyukan Yi Yayin Bikin Ranar Dunkulewar Nahiyar Afrika
2023-07-09
Afirka ta kudu ta gayyaci jagororin kasashen Afirka zuwa taron kolin kungiyar BRICS dake tafe
2023-07-08
Uwargidan shugaban tarayyar Najeriya ta ce al`ummar kasar za su amfana daga fa`idar shirin farfado da rayuwar iyali da ta kirkiro da shi
2023-07-08
NPC: Shugaban Najeriya Tinubu zai sanar da sabuwar ranar aikin kidaya da yiwa gidaje rijista
2023-07-07
Shugaban kasar Nijar ya gana da babban kwamishinan MDD game da ‘yan gudun hijira
2023-07-06
Mutane 16 sun mutu a Afirka ta Kudu sakamakon shakar sinadarin Nitrate
2023-07-06
UN: Najeriya ta kasance kasa ta uku a duniya da ake samun yawaitar mace-macen mata masu juna biyu
2023-07-06
Shawarar BRI na samar da sauyi mai muhimmanci a Afrika
2023-07-06
Mutum biyu suka mutu kana wasu suka ji rauni a gobarar da ta tashi a kamfanin SONIDEP da ke birnin Zinder
2023-07-06
Kasar Sin da Morocco sun rattaba hannu kan wata yarjejeniya don bunkasa hadin gwiwa a fannin noma
2023-07-05
MDD: Yawan mutanen dake shiga Habasha daga Sudan ya kusa kaiwa dubu 60
2023-07-05
Matsalar karancin ruwan sha yana ci gaba da jefa mazauna garin Gusau cikin kuncin rayuwa
2023-07-05
Gwamnatin jihar Gombe ta kaddamar da shirin amfani da motocin haya wajen dauko mata masu juna biyu zuwa asibiti daga kauyuka
2023-07-04
Kungiyar kasashen gabashin Afrika ta kaddamar da shirin "Train Mission" domin bunkasa muyasa tsakanin jama'a
2023-07-04
Daliban harshen Sinanci a Ghana sun dawo da bikin da suka saba yi a kowace shekara bayan da suka dakatar a dalilin COVID-19
2023-07-04
Ma’aikatar harkokin wajen Sin ta nuna bakin ciki ga asarar rayukan mutane da dama sakamakon mummunan hadarin mota a Kenya
2023-07-03
Bangaren Sin ya taya Saliyo murnar gudanar da babban zabe cikin kwanciyar hankali da lumana
2023-07-03
MDD da AU sun yaba wa sojojin Burundi da suka tabbatar da tsaron Somaliya
2023-07-03
Ruwa da iska mai karfi sun lalata muhallin magidanta kusan sama da 200 a jihar Kebbi
2023-07-03
Jimillar yarjeniyoyi da bangarori daban daban suka daddale yayin taron baje kolin tattalin arziki da cinikayya na Sin da kasashen Afirka ta kai 120
2023-07-02
Babbar sakatariyar kwamitin wasannin motsa jiki na daliban jami’o’in Nijeriya na da kyakkyawan fata game da wasannin motsa jiki na daliban jami’o’i na Chengdu
2023-07-02
Hadin gwiwa da Sin na ingiza ci gaban kasashen Afirka, in ji wani kwararre
2023-07-02
Mataimakin shugaban tarayyar Najeriya ya nemi hadin kan sarakunan shiyyar arewacin kasar wajen shawo kan matsalolin tsaro
2023-07-02
Jakadar Sin a Nijar ya gana da ministan harkokin wajen kasar
2023-07-01
Gwamnatin jihar Kano ta fara tura dalubai 501 zuwa kasashen waje domin karo karatu
2023-07-01
Habasha na neman shiga BRICS
2023-06-30
Sudan ta yi Allah wadai da kona Alkur’ani mai tsarki a Sweden
2023-06-30
AUEOM: An gudanar da zaben Saliyo cikin kwanciyaer hankali da lumana
2023-06-30
Sarakuna a jihar Katsina sun nuna damuwa kan yadda har yanzu ake fuskantar matsalar tsaro a jihar
2023-06-30
Yadda Tallafin Gaggawa Da Kasar Sin Ta Samarwa Zimbabwe Ya Kara Fito Da Manufar Kawancen Gargajiya Tsakanin Sassan Biyu
2023-06-29
Gwamnatin jihar Kano za ta fitar da manufofi masu alaka da batutuwan kiwon lafiya, ilimi, noma da sha’anin tsaro
2023-06-29
Al’ummar musulmin Nijar suka murnar bikin sallar layya
2023-06-29
IOM ta bukaci taimakon gaggawa ko da za a kara samun ambaliyar ruwa a yankin Kahon Afirka
2023-06-29
Hukumar zaben Saliyo ta ayyana shugaban kasa mai ci Bio ya lashe zaben kasar karo na biyu
2023-06-28
Rundunar RSF ta Sudan ta sanar da sakin fursinonin yaki 100
2023-06-28
Jakadan Sin a Nijar ya halarci bikin bayar da gudummawar ragunan layya ga ’yan Nijar da bala'i ya rutsa da su
2023-06-27
Sabon manzon musamman na sakatare janar na MDD na ziyarar aiki a Nijar
2023-06-27
Najeriya za ta kara samar da kananan tasoshin samar da wutan lantarki a yankunan karkara
2023-06-27
Ƙasar Sin Ta Nuna Damuwa Kan Yanayin Tsaro a Gabashin DRC
2023-06-27
Masana kimiya na Sin da Afirka sun yi kira da a fito da tsaren-tsaren abinci masu jure sauyin yanayi don kawar da yunwa
2023-06-27
Hukumar NDLEA ta kama sama da kilogiram 5000 na tabar wiwi
2023-06-26
’Yan kasar Nijar sun bayyana ra’ayoyinsu kan sabon taken kasa mai sunan ‘‘mutuncin kasa’’
2023-06-26
Kasar Afrika ta Kudu na neman hadin gwiwa da Najeriya a tsarin samar da ababen more rayuwa
2023-06-26
Masana`antu a tarayyar Najeriya sun kashe kudi har naira biliyan 144.5 wajen samar da makamashin domin amfanin kansu saboda rashin wuta a kasar
2023-06-25
Wasu masanan Afirka na sa ganin an dakatar da gudanar da cinikayya da kudin Amurka
2023-06-25
Kasar Norway ta bayar da gudumowar dala miliyan 4.5 domin shawo kan matsalar yunwa da ayyukan jin kai a Najeriya
2023-06-24
Gwamnatin Najeriya tare da gidauniyar Bill Gates za su kara yawan kudin da suke kashewa a bangaren kiwon lafiya
2023-06-23
Wakilan Sin sun yi kira da a inganta kwarewar Afirka a fannin dakile ta’addanci
2023-06-23
Fada ya sake barkewa a babban birnin Sudan bayan karewar wa’adin yarjejeniyar tsagaita bude wutar da aka cimma
2023-06-22
Mataimakin shugaban tarayyar Najeriya ya kawo shawarar samar da hukumar hadin gwiwa tsakanin Najeriya da kasar Burtaniya
2023-06-22
Sin ta yi kira da a goyi bayan CAR a yunkurinta na shimfida zaman lafiya
2023-06-21
An bude taron makamashi na Afirka karo na 25 a birnin Nairobi
2023-06-21
Sama da ’yan gudun hijira 90,000 da suka fito daga kasashe 34 na duniya aka yiwa rijista a Najeriya
2023-06-21
Babban jami’in kungiyar AL da na kasar Sudan sun tattauna halin da ake ciki game da rikicin Sudan
2023-06-20
Sin: A Dogara Ga Al’ummar Sudan Wajen Samun Zaman Lafiya A Kasarsu
2023-06-20
Hukumar NDLEA:sama da mutane 31,675 ta kama a tsawon watanni 29
2023-06-20
Sabuwar yarjejeniyar tsagaita bude wuta ta fara aiki a Sudan
2023-06-19
MDD: za ta kwaikwayi tsarin kula da ’yan gudun hijira da ake yi bi a Najeriya musamman ma a jihar Borno
2023-06-19
Kasar Sin ta ba da gudummawar kayayyakin masu amfani da mafi karancin makamashi don taimakawa Masar wajen yaki da sauyin yanayi
2023-06-19
Bangarorin da ke rikici da juna a Sudan sun amince da sabon tsagaita bude wuta na sa'o'i 72
2023-06-18
Kasashen Rasha da Nijar na son kara karfafa huldar dangantakarsu
2023-06-18
Gwamnatin Faransa za ta tallafawa jihar Kano wajen bunkasa tattalin arzikin jihar
2023-06-18
Sin Ta Yi Kira Da A Samar Da Kyakkyawan Yanayi Na Kada Kuri’ar Raba Gardama Kan Kundin Tsarin Mulkin Mali
2023-06-17
Bankin BOAD zai ware kudin sefa miliyar 30 domin gine ginen hanyoyi a Nijar
2023-06-17
Najeriya da Morocco sun sanya hannu kan yarjejeniyar fahimtar juna game da aikin shimfida bututun iskar gas
2023-06-17
Ziyarar tawagar wanzar da zaman lafiya ta Afirka a Rasha da Ukraine ta ja hankali
2023-06-16
Shugaban tarayyar Najeriya ya kaddamar da majalissar bunkasa tattalin arzikin kasar
2023-06-16
Cibiyar nazarin diplomasiyya ta Angola za ta koyar da kwasa-kwasan Sinanci
2023-06-15
Babban bankin Najeriya ya yi garambawul ga tsarin musayar kudaden waje
2023-06-15
Daliban manyan makarantu a Najeriya za su fara amfani da rance mara ruwa daga gwamnatin kasar
2023-06-15
Gudunmawar da Sin ta bayar ta faranta zukatan yara a Zimbabwe
2023-06-14
Mutane a kalla 103 sun mutu sanadiyar hatsarin kwale-kwale a tsakiyar Najeriya
2023-06-14
Sabuwar majalissar dattawan Najeriya ta sha alwashin matsa kaimi wajen bibiyar ayyukan gwamnati sau da kafa
2023-06-14
Wakilin Musamman Na Kasar Sin Ya Halarci Bikin Bude Taron Shugabannin Kasashe Mambobin IGAD Karo Na 14
2023-06-13
An ja kunnen bangaren shari’a a Najeriya da ya guji zartar da doka mara ka’ida da za ta shafi ci gaban demokradiyya
2023-06-13
Masanin Afirka ta Kudu: Huldar kasarsa da Sin na haifar da moriyar juna
2023-06-13
Rikici ya sake barkewa a kasar Sudan
2023-06-13
An gudanar da bikin al’adar zane-zanen yara na Sin da Afirka karo na farko a Kenya
2023-06-12
Jakadan Sin dake Nijeriya ya gana da dalibi Prosper Dania Oshoname
2023-06-12
Hukumar NAPTIP ta ceto mutane 1,200 yayin da ake kokarin ficewa da su a jihar Katsina
2023-06-12
Hukumar lura da jami’o’i a tarayyar Najeriya ta ce yanzu adadin jami’o’in Najeriya sun kai 264
2023-06-11
Fasahohin Sin sun taimakawa kasashen Afirka wajen samun bunkasuwa mai dorewa
2023-06-11
Shugaban Congo Kinshasa: Ziyara a Sin ta kara imaninsa ga hadin gwiwa tsakanin kasarsa da Sin
2023-06-11
Ghana ta sake dare matsayi na daya a Afirka a fannin hakar zinari
2023-06-11
Hukumar DSS a Najeriya ta tsare tsohon gwamnan babban bankin kasar
2023-06-11
Shugaban tarayyar Najeriya Bola Ahmad Tinubu ya ce gwamnatin sa za ta ci gaba da martaba sarakuna a matsayin iyayen kasa
2023-06-10
Shugaban Najeriya ya dakatar da gwamnan babban bankin kasar
2023-06-10
Masana da jami'an kasashen Sin da Tanzania sun sha alwashin inganta hadin gwiwa tsakanin kasashe masu tasowa
2023-06-09
Shugabannin Afrika sun yi kira da a kara kokarin dunkule tattalin arzikin nahiyar
2023-06-09
Afirka na kan hanyar samar da kuɗi guda daya da za ta rika amfani da shi: Jami'in AU
2023-06-09
Hukumar GEIDCO ta zayyana ayyuka da za a samar a Afirka
2023-06-08
Emmerson Mnangagwa: Kasar Zimbabwe za ta zurfafa hadin gwiwa da inganta dadaddiyar abotarta da kasar Sin
2023-06-08
An samu raguwar mace-macen mata masu juna biyu da kashi 70% à Nijar
2023-06-08
UNICEF: Mutane miliyan 1.6 ne suke fama da matsalar yunwa a jihar Katsina ta arewacin Najeriya
2023-06-08
Hukumar hajji da umra COHO ta fara jagorancin jigilar mahajjatan Nijar zuwa kasar Saudiyya
2023-06-07
Ecowas ta bukaci membobin kasashe da su hada hannu wajen dakile yawaitar gudun hijira da ayyukan ta` addanci a kan iyakoki
2023-06-07
'Yan sanda: Sama da mutane 3,600 da ake zargi da aikata laifuka aka kama yayin dakile laifuka a Najeriya
2023-06-06
Sin: Yin Katsa-landan Da Sanya Takunkumin Kashin Kai Ba Za Su Warware Batun Tsakiyar Afirka Ba
2023-06-06
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ce ta kashe Naira buliyan 57 wajen bunkasa kwazon malaman makaranta cikin shekaru 13
2023-06-06
’Yan bindiga sun hallaka mutane 30 a wasu kauyukan jihar Sokoto
2023-06-05
Shugabannin Masar da Mauritaniya sun bukaci tsagaita wuta cikin gaggawa a Sudan
2023-06-05
A yanzu Zimbabwe na iya fitar da sabon lemu da danginsa zuwa kasar Sin
2023-06-05
Kasar Denmark za ta taimakawa Najeriya wajen bunkasa bangaren makamashin da ba ya gurbata muhalli
2023-06-05
Jamus ta zuba kudin gina asibintin soja a Nijar
2023-06-05
Tawagar sojin injiniya ta wanzar da zaman lafiya ta kasar Sin ta tallafawa Kongo Kinshasa ta fuskar aikin ceto
2023-06-04
An sake zabar Najeriya cikin majalissar gudanarwar kungiyar lura da harkokin yanayi ta duniya WMO a karo na biyu
2023-06-04
Shugaban tarayyar Najeriya Bola Ahmad Tinubu yayiwa ma`aikatan kasar alkawarin sake duba tsarin albashin su
2023-06-03
An bude taron masana kan matakan cin gajiyar fannin noma a Afirka a Zambiya
2023-06-02
Najeriya da kasar Zimbabwe za su hada karfi wajen kyautata sha`anin tsaro a tsakanin su
2023-06-02
An bude taron ministocin harkokin wajen kasashen BRICS a Afirka ta Kudu
2023-06-02
Sudan ta tsawaita rufe sararin samaniyar kasar zuwa 15 ga watan
2023-06-01
Yan bindiga sun kashe mutane 6 a kudancin Najeriya
2023-06-01
Manzon musamman na shugaban Sin ya halarci bikin rantsar da sabon shugaban Najeriya
2023-06-01
Mataimakin shugaban tarayyar Najeriya Kashim Shettima ya ce janye tallafin mai shi ne zai tabbatar da dorewar kasar
2023-05-31
AU ta ce matakin soji bai zai magance rikicin Sudan ba
2023-05-31
An yi kira ga ‘yan Najeriya da su kaucewa rububin sayen man fetur bayan ayyana janye tallafinsa
2023-05-31
Sojojin Sudan da dakarun RSF sun amince da tsawaita wa’adin tsagaita bude wuta na kwanaki 5
2023-05-30
Shugaban tarayyar Najeriya Bola Ahmad Tinubu ya ce gina sabuwar Najeriya shine babban burin sa
2023-05-30
Gwamnatin tarayar Najeriya ta baiwa wasu `yan kasashen waje 385 shedar zama `yan kasa
2023-05-29
Manzon musamman na shugaba Xi Jinping zai halarci bikin rantsuwar sabon shugaban Nijeriya
2023-05-29
AU ta amince da taswirar warware rikici a Sudan
2023-05-29
Shugaban Nijar ya tattauna tare da mataimakin darektan zartarwa na SINOPEC
2023-05-28
Tsohon shugaban kasar kenya ya shawarci shugaban tarayyar Najeriya mai jiran gado da yayi kokarin hada kan al`ummar kasar
2023-05-28
Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da kamfanin jiragen sama mallakinta da aka dade ana dako
2023-05-27
Shugaban Nijar ya gana da ministocin sufuri da kasuwancin kasashen Benin, Togo, Nijar da Burkina Faso a birnin Yamai
2023-05-27
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta kaddamar da sabon gidan yari mai cin mutane 3,000 a jihar Kano
2023-05-27
WaterAid: Mutane miliyan 17 ne aka yi hasashen fitarwa daga matsalolin rashin ruwa da muhalli maras kyau a Najeriya
2023-05-26
Sakatare Janar na MDD ya bukaci kasashen duniya su goyawa nahiyar Afrika baya
2023-05-26
Sakatariyar AfCFTA ta lashi takobin tabbatar da wadatar abinci a Afrika
2023-05-26
An yi kira da a cimma burikan bai daya na raya nahiyar Afrika
2023-05-26
Hukumomin agaji na MDD sun kai kayayyakin agaji yankunan Sudan
2023-05-26
Rikici ya sake barkewa a babban birnin Sudan da kewayensa
2023-05-25
Layin dogo tsakanin Habasha da Djibouti ya fara jigilar motar daukar kaya
2023-05-25
Najeriya ta ce dalar biliyan 8 ta kashe kafin an kawo karshen yakin basasar kasar Liberia
2023-05-25
Za a sake bude reshen kungiyar agaji ta CROISSANT ROUGE ta Qatar a Jamhuriyar Nijar
2023-05-25
An yi taro kan taimakawa fararen hula wajen yaki da ta’addanci a Nijar
2023-05-24
An dawo da aikin hakar danyen mai a yankin tafkin Chadi wanda ake sa ran hako ganga miliyan 732
2023-05-24
Kamfanin Yutong Ya Kaddamar Da Motocin Bas Na Farko Masu Amfani Da Wutar Lantarki A Najeriya
2023-05-24
Sin ta kalubalanci bangarorin dake rikici da juna a Sudan da su tsagaita bude wuta cikin hanzari
2023-05-23
Sabuwar matatar man Dangote za ta taimakawa Najeriya wajen samar da wutan lartarki mai karfin Megawatt 12,000
2023-05-23
Shugaban DRC zai ziyarci kasar Sin
2023-05-22
Mataimakin Shugaban Majalisar Dokokin Kasar Afrika Ta Kudu Ya Yi Kira Da A Maye Gurbin Dalar Amurka Da Kudin Kai Yayin Da Ake Ciniki
2023-05-22
Tawagar farko ta masu yiwa alhazai hidima daga Najeriya ta tashi zuwa kasar Saudiya
2023-05-22
Rundunar sojin Sudan ta bayyana aniyar biyayya ga yarjejeniyar tsagaita bude wuta
2023-05-22
Shugaban Angola ya yaba da tashar samar da lantarki da Sin ta gina a kasar
2023-05-22
Shugaban jamhuriyar Congo ya kaddamar da aikin titin da kasar Sin ta gina
2023-05-21
Sake dawo da gasar wasan kwallon tebur na WTTC Afirka na da babbar ma’ana
2023-05-21
UNICEF/WHO:Kasashe 43 ciki har da Najeriya na fuskantar barazanar annobar kwalara
2023-05-21
MDD da abokan hulda sun yi kira da a samar da dalar Amurka miliyan 400 don biyan bukatun abinci na gaggawa a yankin arewa maso gabashin Najeriya
2023-05-20
Hukumar HYPPADEC: Ana bukatar dala buliyan 20 wajen aikin yasar kogunan Najeriya
2023-05-20
Asusun IMF ya yabawa kasar Sin bisa tallafinta ga kasar Ghana a fannin warware basussuka
2023-05-19
An kira taron karawa juna sani game da daga matsayin alakar Sin da kasashen Afirka
2023-05-19
Najeriya da wasu kasashe 8 dake cikin hukumar dake kula da tafkin kogin Nijer za su fuskanci matsalar kudi wajen kare dumamar yanayi
2023-05-19
Bidiyo
Sin ta gabatar da shirin sabunta na’urori da kuma damar yin musayar tsoffafin kaya da sababbi
Lafiya Uwar Jiki
Matasa masu fama da ciwon sukari sun fi saurin kamuwa da cutar damuwa
Mutane biliyan 1.3 za su yi fama da ciwon sukari a shekarar 2050
Masana na ganin rashin isasshen barci zai iya kara wa dan Adam barazanar kamuwa da ciwon sukari
Sauyin yanayi ya kawo tsaiko kan dakilewa da kandagarkin cutar AIDS, tarin fuka da ciwon zazzabin sauro
Sauyin yanayi na iya haddasa karuwar kwayoyin cuta masu bijirewa magani
Turai: Mutane dubu 195 sun rasa rayukansu sakamakon yanayi mai tsanani a shekaru 40 da suka wuce
WHO ta yi gargadin saurin yaduwar cututtuka da sauro ke haddasawa
Sabon bincike ya alakanta lafiyar kwakwalwar iyaye mata da ta jarirai
Afirka da ke kudu da hamadar Sahara ta fuskanci yawan mutuwar masu ciki da iyaye mata da jariransu a shekarar 2020
Gidauniyar Bill da Melinda Gates ta yi kira ga kasashen duniya da su yi kokarin rage yawan mutuwar iyaye mata da jarirai