logo

HAUSA

Wakilin Musamman Na Xi Zai Halarci Jana'izar Marigayi Shugaban Namibiya

2024-02-22 20:21:51 CMG Hausa

Mai magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Mao Ning ta sanar a yau cewa, manzon musamman na shugaban kasar Sin Xi Jinping, kuma mataimakin shugaban majalisar ba da shawara kan harkokin siyasa ta kasar Sin (CPPCC), Jiang Zuojun ya tafi kasar Namibiya Alhamis din nan domin halartar jana'izar marigayi shugaba Hage Geingob da za a gudanar a birnin Windhoek.