Shugaban kasar Sin ya kai rangadi a birnin Nanning
2023-12-14 21:33:58 CMG Hausa
Shugaban kasar Sin Xi Jinping ya kai rangadi a birnin Nanning na lardin Guangxi dake kudancin kasar, a yau Alhamis, inda ya ziyarci wani kamfani mai kula da hadin gwiwa tsakanin kasar Sin da kasashen kudu maso gabashin Asiya, gami da wata unguwar dake cikin birnin. (Bello Wang)