Shugaban kasar Sin da na Amurka za su gana a San Francisco
2023-11-16 00:51:59 CMG Hausa
Shugaban kasar Sin Xi Jinping da takwaransa na Amurka Joe Biden, za su gana da juna a birnin San Francisco na Amurka a ranar Laraba bisa agogon birnin. (Saminu Alhassan)