• Shugaban kasar Sin ya gabatar da managartan shawarwari da suka shafi cinikayyar kasa da kasayayin taron koli na G20
Muhimman Labaru
• Shugaban kasar Sin ya gabatar da managartan shawarwari da suka shafi cinikayyar kasa da kasayayin taron koli na G20
Shugaba Xi Jinping na kasar Sin ya yi kira ga daukacin shuwagabannin kasashen duniya da su dauki matakan da suka wajaba domin shawo kan matsalar sanyawa harkokin cinikayyar kasa da kasa shingaye, yana mai cewa, hada-hadar cinikayyar kasa da kasa na fuskantar tarin kalubale, ciki hadda kiki-kakar da aka fuskanta yayin taron Doha, da batun sanya shinge ga cinikayyar kasa da kasa...
Rahotanni
• Ya kamata an nace ga matsayin raya tattalin arzikin duniya na bude kofa, in ji shugaban kasar Sin a taron koli na G20 2013-09-06
An bude taron koli karo na 8 na kungiyar G20 a ran 5 ga wata a birnin Saint-Petersburg na kasar Rasha wanda aka yi masa lakabi da "Birnin da ke arewaci". Shugaban kasar Sin Mr Xi Jinping ya halarci taron inda ya yi jawabi cewa, ya kamata a nace ga bunkasa tattalin arzikin duniya ta hanyar bude kofa. Ban da haka, Mr Xi ya nuna cewa, Sin za ta tsaya tsayin daka kan zurfafa kwaskwarima a fannoni daban-daban, da kuma nace wa ga daukar matakin samun bunkasuwa tare da kawo moriyar juna. Sin na da karfi da ya dace wajen tabbatar da samun bunkasuwar tattalin arziki yadda ya kamata.
• Batun raya tattalin arziki shi ne abin da za a mai da hankali sosai a gun taron koli na G20 2013-09-03
Daga ranar 5 zuwa 6 ga wata, a birnin St Petersburg da ke kasar Rasha, za a gudanar da taron koli na rukunin kasashen G20. Kasar Rasha da ta karbi shugabancin karba-karba na kungiyar G20 na wannan zagaye, ta bayyana cewa, taron zai tantance ayyukan da rukunin kasashen G20 ya yi cikin 'yan shekarun nan, tare da bayar da wani rahoto. A daya hannu kuma, ba za a tattauna batun kasar Siriya a hukunce ba a gun taron wato da ma, taro ne da ke tattauna batun tattalin arziki kawai...
More>>
Hotuna
More>>
Labarai Masu Dumi-duminsu
• Shugaban kasar Sin ya kama hanyar dawowa gida bayan kammala ziyara a kasashen waje 2013-09-13
• An yi taron koli na kungiyar SCO a Bishkek babban birnin kasar Kyrgyzstan 2013-09-13
• Shugaba Xi Jinping na Sin ya gana da takwaran aikinsa na kasar Iran 2013-09-12
• Shugaban kasar Sin Xi Jinping ya fara ziyarar Uzbekistan 2013-09-09
• Shugabannin kasashen Sin da Kazakhstan sun yi shawarwari a birnin Almaty 2013-09-09
• Shugaban kasar Sin ya ba da shawarar inganta dangantakar tattalin arziki da yankin tsakiyar Asiya 2013-09-07
• Shugaban kasar Sin ya gabatar da managartan shawarwari da suka shafi cinikayyar kasa da kasayayin taron koli na G20 2013-09-07
• Ministan harkokin wajen Sin ya yi karin haske kan ziyarar shugaban kasar Sin a taron koli na G20 2013-09-07
• Shugaban kasar Sin ya bar St. Petetrsburg don ziyara a kasar Kazakhstan 2013-09-06
• Shugabannin Sin da Amurka sun gana da juna a karo na 2 cikin watanni 3 2013-09-06
More>>
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China