in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Isra'ila ta aika da kwararrun yaki da ta'addancin domin taimakawa Nigeria wajen ceton 'yan matan da aka yi garkuwa
2014-05-12 21:29:14 cri

Kafar yada labaru ta kasar Nigeria ta ba da labari cewa, firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya bayyana cewa, kasar sa za ta tura rukunin kwararru wajen yaki da ta'addanci domin taimakawa kasar ta Nigeria wajen ceton 'yan matan nan daliban fiye da 200 da aka yi garkuwa da su a jihar Barno dake arewa maso gabashin kasar. (Amina)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China