logo

HAUSA

Faransa za ta fara janye dakarunta daga Niger a wannan mako

2023-10-05 17:19:52 CMG

Rundunar sojin Faransa, ta bayyana a yau cewa, dakarunta za su fara janyewa daga Niger a cikin wannan makon.

Hedkwatar rundunar ta ce za a fara janye dakarun a wannan mako cikin tsari da aminci kuma bisa hadin gwiwar al’ummar Niger.