Sin ta bukaci Amurka da ta kawar da yiwuwar sayarwa Taiwan da makamai
2022-02-08 19:42:02 CRI
Kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Zhao Lijian, ya ce Sin na kira ga Amurka, da ta kawar da yiwuwar sayarwa yankin Taiwan makamai, duba da cewa yin hakan, zai yi matukar keta hurumin manufar “kasar Sin daya tak a duniya”.
Zhao Lijian ya bayyana hakan ne, a yayin taron manema labarai da ya gudana a Talatar nan. (Saminu)
Labarai Masu Nasaba
- Sin ta yi Allah wadai da kudurin dokar takara da Amurka ta kafa wadda ke cike da salon cacar baka
- Yawan Amurkawan da COVID-19 ta kashe ya zarce 900,000
- Biden ya sanar da sabbin matakai yayin da tashin hankali ya karu a fadin Amurka
- Sakataren MDD ya nuna damuwa kan yadda fararen hula suka mutu a harin da Amurka ta kai wa shugaban IS