17-Nov-2025
16-Nov-2025
15-Nov-2025
14-Nov-2025
13-Nov-2025
12-Nov-2025
20251117-Yamai
00:00
1x
Hukumar shirya gasar kwallon kafa ta duniya FIFA, ta sanar da shirinta na fara bayar da lambar yabo ta zaman lafiya, karkashin taken "lambar zaman lafiya ta FIFA: Kwallon kafa na dinke duniya,". A cewar FIFA za a rika bayar da lambar ne ga mutane da suka nuna hazaka wajen wanzar da zaman lafiya, da dunkule sassan al’ummu daban daban wuri guda.
03-Nov-2025
11-Nov-2025
08-Nov-2025
A garin Siqian da ke cikin gundumar Chengcheng na lardin Shaanxi dake arewa maso yammacin kasar Sin, akwai wata mace mai suna Yuan Li mai shekaru 54, wadda ’yan kauyen suke kiranta da “Shugaba Yuan”. Hakika ta taka rawar gani tun daga lokacin da ta kasance mara aikin yi a birni da komawa kauye don neman mafita a shekaru 28 da suka gabata, har zuwa jagorantar samar da gidaje 200 don noma bishiyoyin 'ya'yan itace da bude otel-otel masu zaman kansu, har ta kai ga zama “Gwarzuwar Jarumar Mata ta Kasa”, wato lambar yabo da kasar Sin take bayarwa ta musamman ga fitattun mata. Har zuwa shekara ta 2025, rayuwarta tana ci gaba da fuskantar sabbin sauye-sauye, kamar yadda bishiyoyin da aka dasa a gonarta ke ba da 'ya'yan itace kowace shekara, wadanda kullum suke cike da sabon kuzari. Hanyarta ta yin gwagwarmaya ta shaida yadda mata mazauna kauye na kasar Sin ke kokarin neman samun wadata tare karkashin tabbaci daga wajen manufofin kasar.