logo

HAUSA

Sin ta bukaci Amurka ta daina samarwa yankin Taiwan makamai
Rediyo
  • In Ba Ku Ba Gida
  • Sin da Afirka
  • Duniya A Yau
  • Wasannin Motsa Jiki
  • Allah Daya Gari Bambam
  • Shirin Kara Karfin Afirka Na Samun Cigaba Mai Dorewa Na Zubar Da Sabon Jini Ga Aikin Hadin kan Sin Da Afirka

    ‘Yar Najeriya mai tuka jirgin kasa da kasar Sin ta horar, tana tukin jiragen kasa da Sin ta kera a kan layin dogon da aka gina a birnin Legas bisa taimakon kasar Sin. Sa’an nan ma’aikatan jinya ‘yan kasar Comoros da suka samu horo bisa hadin kan Sin da Comoros na ceton dimbin mutane masu kamuwa da cutar Malariya. Haka zakila ma, dalibai ‘yan kasar Tanzaniya sun dukufa wajen aikin noma bayan sun gama karatu a kasar Sin……Dimbin ‘yan Afirka sun cimma burikansu sakamakon irin hadin kan Sin da Afirka ta fuskar kara karfin Afirka na samun dauwamammen cigaba.

  • NGUEMA ANGUE NATIVIDAD EYANG: Yin karatu a Sin buri na ne tun ina karama

    Wata ’yar kasar Equatorial Guinea mai suna NGUEMA ANGUE NATIVIDAD EYANG, ta ce tun tana karama take son al’adun kasar Sin. Ta kammala karatunta a jami’ar Central South ta Sin a wannan shekara, inda ta karanci ilmin injiniyan manhajoji. A shirinmu na yau, za mu dubi labarin wannan matashiya ’yar kasar Equatorial Guinea mai suna NGUEMA ANGUE NATIVIDAD EYANG da Sin.

  • Daga Talauci Zuwa Wadata: Kasar Sin Na Son Taimakawa Afirka

    A ranar 25 ga Fabrairun 2021 ne shugaban kasar Sin Xi Jinping ya sanar da cewa, kasar Sin ta samu cikakkiyar nasarar kawar da fatara. Yayin da aka fitar da mazauna karkara miliyan 98.99 na karshe daga kangin talauci. Wannan gagarumar nasara ba wai kawai ta taimaka wajen cimma muradun karni na Majalisar Dinkin Duniya ba, har ma da baiwa kasar damar cimma burin farko na ci gaba mai dorewa na Majalisar Dinkin Duniya na "kawo karshen talauci a duk fadin kasar"

  • Wani mai larurar gani ya haskaka yayin tseren fanfalaki na birnin Tianjin

    Cikin tsawon sa’o’i 2 da mintuna 7, matashi Li Zezhou dan shekaru 17 a duniya, wanda ke da matsayi na 2 na larurar gani, ya kammala tseren da ya gudana ranar Lahadin karshen makon jiya, a gasar tseren fanfalaki ko “Marathon” ta shekarar 2024 da aka yi a birnin Tianjin. Matashi Li ya kammala tseren rabin zango na Marathon a karon farko na shigarsa irin wannan gasa.

  • Hadin kan kabilu 56 ya nuna karfin dinkewar al'ummun kasar Sin

    A ko da yaushe, gwamnatin kasar Sin ta dage kan cewar, dukkan kabilun kasar daidai suke da juna. Kana ana kokarin neman sanya al'ummar kasar Sin zama wata al'umma mai kyakkyawar makoma ta bai daya, wadda ta fi samun goyon baya daga al'ummun kasar, da cikakkiyar damar tabbatar da hadin kansu. A cikin shirin Allah Daya Gari Bamban na yau, za mu duba yadda Sinawa ke kokarin tabbatar da hakan.

LEADERSHIP