in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Gwamnatin Uganda na sa ran ganin Sin ta kara zuba jari a Afirka a fannin ayyukan gona
2014-08-22 16:55:26 cri
Mataimakin firaministan kasar Uganda Edward Ssekandi ya bayyana a ran 21 ga wata a babban birnin kasar, Kampala cewa, kasarsa na sa ran kasar Sin za ta iya kara zuba jari a kasar Uganda don taimaka mata wajen bunkasa aikin gona.

Mr. Ssekandi ya bayyana haka ne yayin da yake ganawa da wakilan tawagar aikin gon ta lardin Sichuan na kasar Sin. Inda ya kuma kara da cewa, a halin yanzu, kasarsa na son ciyar da zamanintar da kayayyakin ayyukan gona gaba, da kuma samar da karin hatsi, kasar Uganda na maraba da kasar Sin da ta kara zuba jari a kasar musammun ma a wannan fanni, tare da fatan ci gaba da karfafa hadin gwiwar dake tsakanin kasashen biyu ta fuskar aikin gona. (Maryam)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China