Bugu da kari, yayin ziyarar ta wakilan wannan runduna, sun yi tsokaci game da dangantar zumunci ta gargajiya dake tsakanin kasashen Sin da Kamaru, tare da fatan yaran za su dore cikin yanayin zaman lafiya da ci gaba, ta yadda za su kai ga karfafa kyakkyawan ci gaban dangantakar zumuncin dake tsakanin kasashen biyu a nan gaba.