in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Ministocin harkokin wajen kasashen Amurka da Rasha sun yi shawarwari cikin siri game da shirya taron kasa da kasa kan batun Siriya
2013-05-28 16:54:12 cri

A ranar 27 ga wata, sakataren harkokin wajen kasar Amurka John Kerry da takwaransa na kasar Rasha Sergei Lavrov sun yi shawarwari cikin siri game da shirya taron kasa da kasa kan batun kasar Siriya a birnin Paris da ke kasar Faransa.

Lavrov ya ce, Rasha tana fatan bangaren 'yan adawa na kasar za su dauki hakikanin matakai wajen shirya taron kasa da kasa game da batun Siriya, sabo da Rasha da Amurka suna ganin cewa, bai kamata a gindaya sharadi ba kan shirya taron.

A nasa bangare kuma, Kerry ya ce, abun da suka tattauna a yayin shawarwari na Paris, shi ne tartibin lokacin shirya taron kasa da kasa da tabbatar da wakilan bangaren gwamnatin Siriya da na 'yan adawa na kasar da za su halarci taron. Haka kuma, nan ba da dadewa ba, jami'an ma'aikatar kula da harkokin wajen kasashen Amurka da Rasha za su shirya wani taron don tattauna hakikanan abubuwan da suka shafi taron.(Bako)

Labarai masu Nasaba
Ga Wasu
v 'Yan adawa sun bukaci sakon sulhu daga wajen Shugaba Assad gabannin taron Geneva 2013-05-25 16:37:31
v Faransa da Birtaniya sun nemi EU da ta soke takunkumi da ta sanya wa 'yan adawa a kasar Sham na hana sufurin makamai 2013-05-23 14:30:40
v Sojin gwamnatin kasar Sham sun kwato yankin da aka mamaye a tsakiyar kasar 2013-05-20 15:32:41
v Amurka ta kara sanya takunkumi kan manyan jami'ai da wasu hukumomin kasar Sham 2013-05-17 15:25:35
v Tsohon wakilin musamman na kasar Sin mai kula da harkar yankin gabas ta tsakiya ya jaddada wajibcin warware rikicin kasar Sham ta hanyar siyasa 2013-05-16 14:40:27
v Kasar Sham ta bada shawarar cewa ita da Turkiya su hada kai su yi bincike game da tashin bam 2013-05-14 21:03:15
v Yaduwar rikicin Sham ya haifar da tashe-tashen hankali a wannan yanki gaba daya 2013-05-14 15:16:20
v Amurka za ta rubanya tallafin da take baiwa 'yan adawar kasar Sham 2013-04-21 16:18:50
Ga Wasu
v 'Yan adawa sun bukaci sakon sulhu daga wajen Shugaba Assad gabannin taron Geneva 2013-05-25 16:37:31
v Faransa da Birtaniya sun nemi EU da ta soke takunkumi da ta sanya wa 'yan adawa a kasar Sham na hana sufurin makamai 2013-05-23 14:30:40
v Sojin gwamnatin kasar Sham sun kwato yankin da aka mamaye a tsakiyar kasar 2013-05-20 15:32:41
v Amurka ta kara sanya takunkumi kan manyan jami'ai da wasu hukumomin kasar Sham 2013-05-17 15:25:35
v Tsohon wakilin musamman na kasar Sin mai kula da harkar yankin gabas ta tsakiya ya jaddada wajibcin warware rikicin kasar Sham ta hanyar siyasa 2013-05-16 14:40:27
v Kasar Sham ta bada shawarar cewa ita da Turkiya su hada kai su yi bincike game da tashin bam 2013-05-14 21:03:15
v Amurka za ta rubanya tallafin da take baiwa 'yan adawar kasar Sham 2013-04-21 16:18:50
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China