logo

HAUSA

Xi ya taya Abinader murnar sake lashe zaben Jamhuriyar Dominica

2024-05-24 19:02:51 CMG Hausa

Shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya aike da sakon taya murna ga Luis Abinader, bisa sake zabarsa da aka yi a matsayin shugaban Jamhuriyar Dominica. (Fa’iza Mustapha)