logo

HAUSA

Shugabannin Sin da Faransa sun gudanar da wani karamin rukunin tattaunawa

2024-05-06 22:17:50 CMG Hausa

Shugaban kasar Sin Xi Jinping da takwaransa na Faransa Emmanuel Macron, sun gudanar da wani karamin rukunin tattaunawa, yau Litinin a fadar Elysee dake birnin Paris. (Fa’iza Mustapha)