logo

HAUSA

An fara ganawar shugabannin Sin da Faransa da EU

2024-05-06 17:41:07 CMG Hausa

Yau Litinin da safe, bisa gayyatar da aka yi masa, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya gana da shugaban kasar Faransa Emmanuel Macron da shugabar kwamitin kungiyar EU Ursula von der Leyen a fadar Elysee ta kasar Faransa. (Maryam)