logo

HAUSA

Shugabannin Sin Da Afirka Sun Yi Tattaunawa Kan Zamanintar Da Kasa

2023-08-25 17:07:41 CMG Hausa

Jiya Alhamis ne shugaban kasar Sin Xi Jinping da takwaransa na kasar Afirka ta Kudu Cyril Ramaphosa sun jagoranci taron tattaunawa a tsakanin shugabannin kasashen Sin da Afirka a birnin Johannesburg, inda shugaba Xi ya gabatar da jawabi.