logo

HAUSA

Ga yadda sojojin kasar Sin dake tabbatar da zaman lafiya a kasar Sudan ta kudu suka yi rawar daji

2023-07-31 08:31:55 CMG Hausa

Ga yadda sojojin kasar Sin dake tabbatar da zaman lafiya a yankin Wau na kasar Sudan ta kudu a madadin MDD suka kammala watar rawar daji ta ceto wadanda suka ji rauni. (Sanusi Chen)