logo

HAUSA

Shugaba Xi ya gana da firaministan Cambodia

2023-02-10 16:40:22 CMG HAUSA

 

A yau Juma’a ne shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya gana da firaministan Cambodia Samdech Hun Sen, wanda ke ziyarar aiki a kasar Sin. Shugabannin sun gana ne a birnin Beijing.  (Saminu Alhassan)