logo

HAUSA

Ilyasse Argane: “Mafarkina ya cika da na zo kasar Sin”

2023-01-06 16:43:43 CRI

Ilyasse Argane, dan garin Agadir ne dake kasar Morroco, wanda yanzu haka yake rayuwa a kasar Sin.  To, me ya ba shi sha’awar zuwa kasar Sin?  Yaya kuma kasar ta burge shi?  A biyo mu cikin shirin, don jin karin haske dangane da labarinsa.(Lubabatu Lei)