logo

HAUSA

Shugabannin Sin da Philippines sun tattauna a birnin Beijing

2023-01-04 20:35:03 CMG Hausa

 Larabar nan ne, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya gana da takwaransa na kasar Philippines Ferdinand Romualdez Marcos Jr a nan birnin Beijing, fadar mulkin kasar Sin. (Ibrahim)