logo

HAUSA

Murnar bikin ranar yara ta duniya a Congo Kinshasa

2022-06-01 21:33:55 CMG Hausa

Tawagar sojojin injiniyoyi na kasar Sin karo na 25 dake aikin tabbatar da zaman lafiya a kasar Congo Kinshasa sun shirya wani biki ga yaran kasar albarkacin bikin ranar yara ta duniya.(Zainab Zhang)