logo

HAUSA

Yara 18 sun mutu a sakamakon harbe-harben da aka yi a wata makarantar firamare ta Texas

2022-05-25 14:27:26 CMG Hausa

Mutane 21 ciki har da yara 18 sun mutu a sakamakon harbe-harben da aka yi a wata makarantar firamare ta birnin Uvalde dake jihar Texas ta kasar Amurka, wanda ya yi harbe-harben mai shekaru 18 da haihuwa shi ma ya mutu.(Zainab Zhang)