09-Jul-2026
09-Jul-2026
08-Jul-2026
07-Jul-2026
06-Jul-2026
03-Jul-2026
02-Jul-2026
01-Jul-2026
Kasa da sa’o’i 24, bayan da kungiyar kwallon kafa ta Cabo Verde ta yi ban kwana da gasar cin kofin kwallon kafa da hukumar FIFA ke shiryawa, dan wasan gefe na kungiyar Willy Semedo, cike da damuwa ya bayyana halin da ya shiga, dangane da yanayin fitar su daga gasar ta cin kofin duniya.
09-Jul-2026
Shirin Duniyarmu A Yau, ya tattauna yadda kammala muhimman ayyukan ababen more rayuwa cikin lokaci yake da matukar alfanu ga bunkasar tattalin arziki da zamantakewar al’umma, inda ya dau harama a cikin kasar Sin don duba jerin manyan ayyukan ci gaban kasa da aka tsara gudanarwa a shekarar 2026. Wadannan ayyuka sun shafi fannoni daban-daban kamar kimiyya da fasaha, sufuri, kare muhalli, kula da samar da ruwa, ilimi, da kuma bunkasa hada-hadar tattalin arziki, wadanda manyan ayyuka ne da Sin ta kuduri aniyar kammalawa a shekarar.
08-Jul-2026
Dr. Nura Lawal, malami ne daga jami’ar BUK da ke Kanon Najeriya. Sakamakon alakar hadin gwiwa tsakanin BUK da jami’ar koyon harsunan waje ta Beijing wato BFSU a takaice, Dr. Nura ya zo nan jami’ar BFSU don koyar wa daliban kasar Sin harshen Hausa, da gudanar da bincike kan harshen Hausa da al’adu. Kwanan nan ne, Dr. Nura ya kammala aikinsa na koyarwa a kasar Sin na tsawon shekara daya, kuma kafin ya bar kasar, Murtala Zhang ya samu damar zantawa da shi, inda ya yi waiwaye adon tafiya kan rayuwa da aikinsa a tsawon shekara daya da ta gabata, gami da abubuwa da dama da suka burge shi game da kasar Sin......
07-Jul-2026
07-Jul-2026