18-Feb-2026
18-Feb-2026
18-Feb-2026
18-Feb-2026
17-Feb-2026
17-Feb-2026
17-Feb-2026
16-Feb-2026
A shirinmu na wannan sati, za mu ci gaba da gabatar muku da shirin Kabakin Arziki, don murnar cika shekaru 55 da kulla huldar diflomasiyya tsakanin Jamhuriyar Jama’ar kasar Sin da Jamhuriyar Tarayyar Najeriya, inda a yau za mu mayar da hankali kan hadin gwiwa da mu’amalar kasashen biyu a bangaren aikin noma, bangaren da a cewar masu iya magana, tushe ne na arziki...
17-Feb-2026
Huang Lili da Kang Zhensheng, ma’aurata ne, kuma malamai ne a jami’ar koyar da ilmin aikin gona da na gandun daji da ake kira da Northwest Agriculture & Forestry University (NWAFU), dake lardin Shaanxi na arewa maso yammacin kasar Sin. Ko da yaushe tabbatar da cewa kasar Sin ta tsaya da kafarta wajen samar da abinci ya kasance burinsu ne.
16-Feb-2026
Tun da aka kulla huldar diflomasiyya tsakanin Sin da Najeriya, ya zuwa yanzu, hadin gwiwarsu ta bangaren tattalin arziki da kasuwanci ya yi ta kara inganta, har ma Najeriya ta kasance daya daga cikin muhimman aminan kasar Sin a nahiyar Afirka a fannin kasuwanci da zuba jari, inda jimillar kasuwancinsu ta zarce dala biliyan 28 a bara, adadin da ya karu da kaso 28.3 bisa dari bisa na shekara ta 2024...
10-Feb-2026
Huang Lili da Kang Zhensheng, ma’aurata ne, kuma malamai ne a jami’ar koyar da ilmin aikin gona da na gandun daji da ake kira da Northwest Agriculture & Forestry University (NWAFU), dake lardin Shaanxi na arewa maso yammacin kasar Sin. Ko da yaushe tabbatar da cewa kasar Sin ta tsaya da kafarta wajen samar da abinci ya kasance burinsu ne.
09-Feb-2026