Al'ummar Sin
Labaransu: An sami farfadowar kasar Sin bisa kokarin da dukkanin al'ummomin kasar suka yi.
Shugaba Xi Jinping ya ce, dukkan al'ummomin kasar za su gane ci gaban kasa a sabon zamani da idanunsu, saboda an shiga wannan sabon zamani ne sakamakon kokarin da suka yi a fannoni daban daban. Muddin dai aka ci gaba da hada hannu domin neman ci gaba, ba wanda zai hana al'ummomin kasar Sin wajen cimma burinsu.(Zainab, Maryam, Amina)