Shugaban majalisar dattawa ta Najeriya zai kawo ziyarci Sin
2014-05-09 20:35:37
cri
Bisa gayyatar da shugaban zaunannen kwamitin babban taron wakilan jama'ar kasar ta Sin Zhang Dejiang ya yi masa, shugaban majalisar dattawa ta kasar Najeriya David Mark zai jagoranci wata tawaga zuwa kasar Sin tun ranar 10 zuwa 13 ga wata, don kawo wata ziyarar aiki a kasar. (Maryam)