in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Shugabannin kasashen Afirka: Dangantakar da ke tsakanin Sin da Afirka cike take da amincewa da girmama juna
2018-09-03 15:44:09 cri

Shugaban kasar Gabon Ali Bongo Ondimba

"Dalilin da ya sa huldar dake tsakanin kasar Sin da kasashen Afirka ta samu ci gaba lami lafiya shi ne domin sassan biyu sun nuna sahihanci a kai, haka kuma suna nunawa juna mutunci da biyayya. Har kullum kasar Sin tana cika alkawarin da ta yi. Na ji an ce, 'kara kula da Sinawan dake kasashen Afirka', ina tsammani babu bukata a yi haka, mu 'yan asalin kasashen Afirka muna da hankali, mun san abin da muke bukata, muna kokarin samun moriyarmu tare da abokan arzikin kasar Sin, abu mafi muhimmanci shi ne kasar Sin da kasashen Afirka muna iya samun moriya tare."

1  2  3  4  5  6  7  8  
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China