in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Shugabannin kasashen Afirka: Dangantakar da ke tsakanin Sin da Afirka cike take da amincewa da girmama juna
2018-09-03 15:44:09 cri

 Daga yau Litinin 3 zuwa gobe Talata 4 ga wata ne za a gudanar da taron kolin dandalin tattaunawar hadin kan Sin da Afirka FOCAC a nan beijing Beijing, bisa taken "Hadin gwiwa don moriyar juna, a kokarin raya makomar Sin da Afirka ta bai daya". Game da dangantakar da ke tsakanin Sin da Afirka, shugabannin kasashen Afirka dake halartar taron sun bayyana kamar hakan:

Shugaban kasar Namibia Hage Geingob:

"Manyan ayyukan more rayuwa na kasashen Afirka na bunkasa sosai bisa taimakon kasar Sin. Kasar Sin ta zuba jari ga Afirka ne bisa bukatun kasashen Afirka amma ba tare da gindaya wani sharadi ba. Hadin kai a tsakanin bangarorin biyu suna gudana daidai wa daida, babu wanda ke dogaro bisa wani."

1  2  3  4  5  6  7  8  
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China