Shugaban kasar Botswana Mokgweetsi Masisi
"Ya zama wajibi mu koyi sakamakon da kasar Sin ta samu a fannin fama da talauci. Kuma yanzu muna amfani da wasu a cikin shirye-shiryenmu na kau da kangin talauci. Ko da yake akwai bambanci yanayi da al'umma a tsakanin kasashen biyu, amma mun koyi da dama daga wajen kasar Sin."