in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Wani hari ya haddasa rasuwar mutane guda 89 a Libya
2018-01-16 13:36:04 cri

Rahotanni daga ma'aikatun tsaro da na kiwon lafiyar kasar Libya, sun bayyana cewa, a jiya Litinin, wasu mahara sun kai hari a wani wurin dake kusa da filin jirgin sama na MITI Jia a Tripoli, babban birnin kasar. Ya zuwa yanzu, harin ya haddasa rasuwar mutane guda 89, baya ga jiragen sama guda biyar da suka sauka a filin jirgin sama suka lalata.

A wannan rana kuma, gwamnatin hadin kan kasar Libya ta yi Allah wadai da wannan harin. (Maryam)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China